Fatakwal Zuwa Bonny: Mutane Sun Mutu Sanadiyyar Bude Wuta da Helikafta ya yi wa...
Fatakwal Zuwa Bonny: Mutane Sun Mutu Sanadiyyar Bude Wuta da Helikafta ya yi wa Jirgin Ruwa
Wani jirgi mai saukan ungulu da ba a tabbatar na wanene ba ya bude wa jirgin ruwa wuta a Bonny.
Wani ganau ya bayyana cewa...
Sifeto Janar na ‘Yan Sanda ya Karbi Rahoton Binciken Abba Kyari
Sifeto Janar na 'Yan Sanda ya Karbi Rahoton Binciken Abba Kyari
Bayan makonni da kafa kwamitin bincike, an kammala binciken Abba Kyari .
Shugaba kwamitin ya mika takardun sakamakon binciken ga Sifeto Janar.
IGP Alkali ya yi alkawarin tabbatar da cewa an...
‘Yan Sanda Jahar Osun Sun Aika ‘Yan Bindiga 3 Lahira
'Yan Sanda Jahar Osun Sun Aika 'Yan Bindiga 3 Lahira
Rudunar ‘yan sandar jahar Osun ta ce ta sheke mutane 3 ya yin musayar wutar da ta shiga tsakaninsu a jahar.
Dama wadanda ake zargin sun kai wa motar ‘yan sandan...
‘Yan Bindiga Sun Sako Daliban Kwalejin Noma ta Jahar Zamfara Dake Bakura
'Yan Bindiga Sun Sako Daliban Kwalejin Noma ta Jahar Zamfara Dake Bakura
Rahoto daga jahar Zamfara na tabbatar da cewa, an sako daliban da aka sace a kwalejin noma ta Bakura.
An rawaito cewa, gobe Juma'a za a kai daliban da...
‘Yan Bindiga Sun Sako Daliban Makarantar Islamiyyar Tegina
'Yan Bindiga Sun Sako Daliban Makarantar Islamiyyar Tegina
Rahoto daga jahar Neja na bayyana cewa, an sako daliban makarantar Islamiyya da aka sace.
A halin yanzu an ce suna kan hanyarsu da zuwa birnin Minna daga ta hanyar Kagara daga Birnin...
Mutane 7 Sun Mutu Bayan Sun Ci Tsire a Jahar Abia
Mutane 7 Sun Mutu Bayan Sun Ci Tsire a Jahar Abia
Wasu iyalai sun bakunci lahira bayan da suka ci suya da mai gidan ya sayo a kasuwa.
Rahoto daga jahar Abia ya bayyana cewa, akalla mutane bakwai ne suka mutu...
An Kama Mutanen da Sukai Garkuwa da Matar Kwamishina a Jahar Benue
An Kama Mutanen da Sukai Garkuwa da Matar Kwamishina a Jahar Benue
An cafke wasu mutane da suka yi awon gaba da matar kwamishina a jahar Benue, an kuma garkamesu.
An kame su da muggan makamai da sauran kayayyakin aikata laifuka...
Sabuwar Dokar da Kungiyar Taliban ta Fiyar a Kasar Afghanistan
Sabuwar Dokar da Kungiyar Taliban ta Fiyar a Kasar Afghanistan
Kungiyar Taliban a Afghanistan ta bayyana sabuwar doka ga mata da kuma mutanen kasar.
Kungiyar ta ce ta haramta kida, sannan mata ba za su yi tafiya mai nisa sai da...
Ribar da NNPC ta Samu a Karshen Shekarar 2020
Ribar da NNPC ta Samu a Karshen Shekarar 2020
NNPC ta bayyana ribar naira biliyan 287 da ta samu a karshen shekarar 2020, a karo na farko cikin shekaru 44 a tarihin kamfanin.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari kuma ministan fetur ya...
Hira da Soja: DSS ta Sammaci ‘Yan Jaridar ChannelsTV
Hira da Soja: DSS ta Sammaci 'Yan Jaridar ChannelsTV
Gwamnati tarayya ta sammaci yan jarida zuwa Abuja.
Wannan ya biyo bayan wasikar tuhumar da hukumar NBC ta aikewa Channels.
Gwamnati na tuhumar ChannelsTV da yunkurin tayar da tarzoma a kasa.
Rahotanni na nuna...













