Home Taska Page 215

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

A Cikin Watanni 3 Tattalin Arzikin Najeriya ya Karu da 5.01%

0
A Cikin Watanni 3 Tattalin Arzikin Najeriya ya Karu da 5.01%   Labari mai dadi dake bayyana shine na habakar tattalin arzikin Najeriya da kashi 5.01 a cikin watanni uku. Kamar yadda rahoton NBS ya nuna, an samu wannan nasarar ne bayan...

Tegina: Shugaban Makarantar ya Bayyana Halin da Daliban ke Ciki a Hannun ‘Yan Bindiga

0
Tegina: Shugaban Makarantar ya Bayyana Halin da Daliban ke Ciki a Hannun 'Yan Bindiga   Biyar daga cikin yaran makarantar Islamiyya ta Tegina da ke hannun ‘yan bindiga na cikin mawuyacin hali. Shugaban makarantar, Abubakar Alhassan, ne ya bayyana cewa yan bindigan...

Dalilin da Yasa Gwamnatin Jahar Kaduna ta Kwashe Dalibanta Daga Jos

0
Dalilin da Yasa Gwamnatin Jahar Kaduna ta Kwashe Dalibanta Daga Jos   Duba da yadda rikici a Jos yake kara ta'azzara, gwamnatin jahar Kaduna ta kwashe dalibai 'yan asalin jahar Kaduna a Filato. Wannan na zuwa ne bayan barkewar rikici a 'yan...

Sojojin Najeriya Sunyi Artabu da Mayakan Boko Haram a Yobe

0
Sojojin Najeriya Sunyi Artabu da Mayakan Boko Haram a Yobe   Sojojin Najeriya sun fafata da wasu da ake zargin mayakan Boko Haram ne a Babbangida dake jahar Yobe. Mazauna garin Babbangida, Hedkwatar karamar hukumar Tarmuwa, sun tsorata da harin, inda suka...

Adadin Gidajen da ‘Yan Bindiga Suka Shiga a Harin NDA

0
Adadin Gidajen da 'Yan Bindiga Suka Shiga a Harin NDA   ‘Yan bindigan da suka shiga barikin Afaka da ke NDA a jahar Kaduna ranar Talata sun afka gidaje 5 wadanda suke kusa da juna ne. Kamar yadda jami’an binciken sirri suka...

Sojojin Najeriya Sun Hada Kai da Kasar Rasha ta Fannin Sojoji da Fasaha

0
Sojojin Najeriya Sun Hada Kai da Kasar Rasha ta Fannin Sojoji da Fasaha   Gwamnatin Najeriya ta sake rattaba hannu da kasar Rasha ta fannin sojoji da fasaha. Wannan na zuwa ne bayan karewar wa'adin yarjejeniyar ta shekaru da suka gabata. Legit ta...

Sabon Hari: An Kama Mutane 10 da Ake Zargi a Jahar Plateau

0
Sabon Hari: An Kama Mutane 10 da Ake Zargi a Jahar Plateau   An kama mutane 10 da ake zargin suna da hannu a sabon harin da aka kai kauyen Yelwa Zangam da ke Jos ta arewa, jahar Filato. Gwamnan jahar, Simon...

Sojoji Sun Kama Wanda Yake Samarwa da Boko Haram Takin Zamani a Yobe

0
Sojoji Sun Kama Wanda Yake Samarwa da Boko Haram Takin Zamani a Yobe   Rundunar sojojin kasa na shashi na biyu na JTF na arewa maso yamma sun damki wani Yusuf Saleh. Ana zarginsa da kai wa ‘yan Boko Haram takin Urea...

Mika Wuya: Mutane 27 Sun Mutu Sakamakon Musayar Wuta Tsakanin ISWAP da Boko Haram

0
Mika Wuya: Mutane 27 Sun Mutu Sakamakon Musayar Wuta Tsakanin ISWAP da Boko Haram   Rikici ya barke tsakanin yan Boko Haram da ISWAP yayinda wasu ke kokarin mika wuya. An kashe akalla mutum 27 a musayar wuta da suka tsakaninsu. Yan Boko...

Ya Kamata ku Dinga Bincikar Hanyoyin Samun Kudaden Abokan Harkokin ku – EFFC ga...

0
Ya Kamata ku Dinga Bincikar Hanyoyin Samun Kudaden Abokan Harkokin ku - EFFC ga Bankuna   EFCC ta umarci bankuna a kan su dinga bincika hanyoyin samun kudaden abokan harkokinsu. Abdulrasheed Bawa, shugaban EFCC ya yi wannan furucin a ranar Talata bayan...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta