Home Taska Page 216

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Sabuwar Hanyar da Za’a Kawo Karshen Rashin Tsaro a Zamfara – IGP Usman Baba

0
Sabuwar Hanyar da Za'a Kawo Karshen Rashin Tsaro a Zamfara - IGP Usman Baba   Sifeta janar na ‘yan sandan Najeriya, IGP Usman Baba, ya kawo sabuwar hanyar kawo karshen rashin tsaro a jahar Zamfara. Mataimakinsa, AIG Zone 10 na Sokoto, Ali...

Daukar Tubabbun Boko Haram: Rundunar Sojojin Najeriya ta Karyata Jita-Jitar

0
Daukar Tubabbun Boko Haram: Rundunar Sojojin Najeriya ta Karyata Jita-Jitar   Rundunar sojojin Najeriya ta karyata jita-jitar cewa rundunar za ta dauki tubabbun 'yan ta'addan Boko Harm. Wannan na zuwa ne bayan da rundunar ta ce ta gano wani bidiyo dake nuna...

CCECC ta Fadi Lokacin da Zata Gama Titin Jirgin Kasan Kano Zuwa Kaduna

0
CCECC ta Fadi Lokacin da Zata Gama Titin Jirgin Kasan Kano Zuwa Kaduna   China Civil Engineering Construction Corporation suna aikin dogo a Najeriya. Kamfanin sun ce za a gama titin jirgin kasan Kano zuwa Kaduna a watanni 18. Akwai yiwuwar a karkare...

Mutane Sun Cika a Jahar Plateau Domin Halartar Sallar Jana’izar Sama’ila Mai Block

0
Mutane Sun Cika a Jahar Plateau Domin Halartar Sallar Jana'izar Sama'ila Mai Block   Allah ya yiwa Attajiri Alhaji Sama'ila Mai Block rasuwa. Daruruwan mutane sun cika Jos domin halartan Sallar Jana'izar marigayin. Mutane da dama sun fadi shaidun alkhairi kan marigayi bisa...

Anyi Garkuwa da Sakataren Hukumar Zaɓe na Jahar Nasarawa

0
Anyi Garkuwa da Sakataren Hukumar Zaɓe na Jahar Nasarawa   Wasu yan bindiga da ba'a san su ba sun yi awon gaba da sakataren hukumar zaɓe ta jahar Nasarawa, Barista Muhammad Abubakar. Rahotanni sun bayyana cewa maharan sun kai harin gidan sakataren...

Abubuwa 6 Game da Harin NDA

0
Abubuwa 6 Game da Harin NDA   Wasu tsagerun 'yan bindiga sun kai mumunan hari makarantar horar da Sojin Najeriya NDA dake jahar Kaduna. Rahoton ya nuna cewa 'yan bindigan sun hallaka mutum biyu yayinda suka yi awon gaba da jami'in Soja...

Harin NDA: ‘Yan Bindigan Sun Nemi Kudin Fasar Manjo Dantong

0
Harin NDA: 'Yan Bindigan Sun Nemi Kudin Fasar Manjo Dantong   'Yan bindigan da suka kai hari NDA sun bukaci kudin fansa. Yayinda suka kashe Sojoji biyu, ko mutum daya ba'a kashe cikinsu ba. Wannan abu ya janyo suka iri-iri ga hukumar Sojoji. Kaduna...

Mulkin Soja: Yadda Aka Garkame ni a Kurkuku na Shekara 1 – Muhammadu Sanusi...

0
Mulkin Soja: Yadda Aka Garkame ni a Kurkuku na Shekara 1 - Muhammadu Sanusi II   Tsohon Sarkin Kano, Malam Muhammadu Sanusi II ya dauko labarin daure shi. Muhammadu Sanusi II yace an garkame shi ne saboda yana sukar mulkin soja. Mai martaban...

Kungiyar ACF ta Bayyana Harin ‘Yan Bindiga a NDA a Matsayin Abun Bakin Ciki

0
Kungiyar ACF ta Bayyana Harin 'Yan Bindiga a NDA a Matsayin Abun Bakin Ciki   Kungiyar ACF ta yi martani a kan harin da ‘yan bindiga suka kaiwa Kwalejin horon sojoji na Najeriya (NDA). Kungiyar arewar ta bayyana lamarin a matsayin abun...

Tsabar Rashin Tsaron Kasar nan ne ya Kawo Harin ‘Yan Bindiga a NDA –...

0
Tsabar Rashin Tsaron Kasar nan ne ya Kawo Harin 'Yan Bindiga a NDA - 'Yan Najeriya   ‘Yan Najeriya sun bayyana mamakinsu karara a kan yadda ‘yan bindiga suka afka har cikin NDA. An samu rahotanni akan yadda ‘yan bindiga suka fada...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta