Adadin Sojojin Amurka da Suka Mutu a Harin Bam a Kasar Afghanistan
Adadin Sojojin Amurka da Suka Mutu a Harin Bam a Kasar Afghanistan
Gwamnatin Amurka ta bayyana adadin jami'an da ta rasa sakamakon harin Bam a Afghanistan.
Amurka na cigaba da kwasan yan kasarta da kuma wasu yan Afghanistan da suka taimaka...
Garkuwa da Mutane: ‘Yan Sandan Jahar Bauchi Sun Kama Mutane 352 da Miyagun Makamai...
Garkuwa da Mutane: 'Yan Sandan Jahar Bauchi Sun Kama Mutane 352 da Miyagun Makamai 6,460
Rundunar ‘yan sandan jahar Bauchi ta kwace bindigogi kirar AK-47 guda 25 da sauran miyagun makamai guda 6,460 cikin watanni 6 da suka gabata.
Har ila...
‘Yan Bindiga Sunyi Garkuwa da Matan Aure 3 da Namiji 1 a Jahar Kaduna
'Yan Bindiga Sunyi Garkuwa da Matan Aure 3 da Namiji 1 a Jahar Kaduna
Wasu mahara da ake zaton 'yan bindiga ne sun kai hari yankin Zango da ke yankin Samaru a Karamar Hukumar Sabon Gari, Jahar Kaduna.
A cikin haka...
Rufe Makarantu a Jahar Kaduna: Iyayen Yara Sun Fara Tura su Gurin Koyan Sana’o’i
Rufe Makarantu a Jahar Kaduna: Iyayen Yara Sun Fara Tura su Gurin Koyan Sana'o'i
Iyayen yara a Kaduna sun bayyana cewa suna tura yaransu zuwa koyon sana'o'i a yayin da makarantun jahar ke rufe.
Wani iyayen sun bayyana cewa yaransu na...
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 11 a Jahar Katsina
'Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 11 a Jahar Katsina
'Yan bindiga sun kai mummunan hari kauyen Dan-Kumeji da ke karamar hukumar Kankara a jahar Katsina.
An tattaro cewa sun kashe mutane 11 tare da jikkata wasu shida a harin da suka...
Rikicin Jos: An Kona Shaguna 14 da Masallatai 2
Rikicin Jos: An Kona Shaguna 14 da Masallatai 2
Rikicin jahar Plateau ya ki ci, ya ki cinyewa har yanzu.
Bayan kisan kimanin mutane 35 a garin Yelwa, wasu sun kai hari kasuwa.
Sun kona Masallatai biyu tare da shagunan mutane duk...
Matsalar Tsaro: A Sokoto Kawai Mun Taba Binne Mutane 76 a Rana Daya –...
Matsalar Tsaro: A Sokoto Kawai Mun Taba Binne Mutane 76 a Rana Daya - Sarkin Musulmai
Sarkin Musulmi ya sake koka wa kan yadda ake fama da matsalar rashin tsaro.
Muhammad Sa’ad Abubakar III yace ba zai daina fadawa gwamnati gaskiya...
Rashin Biyan Albashi: Kungiyar NARD ta yi Allah-Wadai da Gwamnatin Jahar Abia
Rashin Biyan Albashi: Kungiyar NARD ta yi Allah-Wadai da Gwamnatin Jahar Abia
Kungiyar NARD tace akwai Likitocinta da sun yi wata da watanni babu albashi.
A jahar Abia, NARD ta na zargin gwamna da kin biyan albashin watanni har 19.
Likitocin da...
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutane 7 a Unguwar Zango Dake Jahar Kaduna
'Yan Bindiga Sun Sace Mutane 7 a Unguwar Zango Dake Jahar Kaduna
'Yan bindiga sun afka unguwar Zango da ke Samarun Zaria a jahar Kaduna sun sace a kalla mutane bakwai.
Wani shaidan gani da ido ya ce maharan sun afka...
Karamar Hukumar Rano ta Jahar Kano ya Hana Zancen Dare
Karamar Hukumar Rano ta Jahar Kano ya Hana Zancen Dare
An saka dokar hana yin zancen dare tsakanin samari da 'yan mata a karamar hukumar Rano ta jahar Kano.
Tuni dai an umurci 'yan Hisbah da sauran jami'an tsaro da su...













