An Kashe ‘Dan Sanata Bala Na ALLAH, a Gidansa Dake Kaduna
An Kashe 'Dan Sanata Bala Na ALLAH, a Gidansa Dake Kaduna
An gano gawar babban dan Sanata Bala Na Allah, Kyaftin Abdulkarim Bala Na Allah, a dakin kwanansa da ke Malali a jahar Kaduna.
'Yan ta'adda sun kashe dan sanatan jahar...
Mutane 3 Sun Mutu a Harin da Sojojin Amurka Suka Kai Afghanistan
Mutane 3 Sun Mutu a Harin da Sojojin Amurka Suka Kai Afghanistan
Amurka ta kai hari kan wani mutum da ta yi zargin dan kunar bakin wake ne a Afghanistan.
Wannan na zuwa ne bayan kwanaki kadan da aka samu wata...
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 a Jahar Kaduna
'Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 a Jahar Kaduna
A wani sabon harin 'yan bindiga, an hallaka mutane biyu tare da jikkata wasu a Kaduna .
Sojoji sun kuma ceto wasu mutane uku matafiya a wata hanyar a Kaduna bayan an...
Gwamnati ta San Masu Daukar Nauyin Boko Haram: Hedikwatar Tsaro ta Musanta Neman Sojan...
Gwamnati ta San Masu Daukar Nauyin Boko Haram: Hedikwatar Tsaro ta Musanta Neman Sojan da ya yi Furucin
Wani tsohon kwamandan rundunar sojan ruwa, Kunle Olawunmi, ya kasance cikin labarai bayan hirarsa ta kwanan nan a gidan talabijin na Channels.
Hedkwatar...
Jahar Zamfara na Fama da ‘Yan Cirani a Jahar da Sukai 784,000 – Hajiya...
Jahar Zamfara na Fama da 'Yan Cirani a Jahar da Sukai 784,000 - Hajiya Fa'ika
Kwamishinar da ke lura da ayyukan jinkai da agajin gaggawa ta jahar Zamfara da ke arewacin Najeriya, Hajiya Fa’ika Ahmad, ta ce suna ta fama...
Farfesa Maqari ya Bayyana Dalilin da Yasa ya Janye da ya Shigar Kan Dr....
Farfesa Maqari ya Bayyana Dalilin da Yasa ya Janye Karar da ya Shigar Kan Dr. Gadon Kaya
Farfesa Ibrahim Maqari ya janye karar da ya shigar kan Dr Abdallah Gadon Kaya a kwanakin nan.
A baya Farfesa ya maka Dr a...
Masu Sana’ar Pure Water a Jahar Nasarawa Zasu Kara Kudin Ruwan
Masu Sana'ar Pure Water a Jahar Nasarawa Zasu Kara Kudin Ruwan
Za'a fara sayar da Fiya-wata N20 a jahar Nasarawa saboda tsadan kaya.
Masu masana'antun sun ce gwamnati ta kawo dauki da wuri.
Shugaban kungiyar yayi kira da mambobinsa kada su rage...
Bayan Shekaru 7 a Kurkuku: An Saki Matar da ta Kashe Mijinta a Kano
Bayan Shekaru 7 a Kurkuku: An Saki Matar da ta Kashe Mijinta a Kano
Bayan shekaru bakwai da tsareta, an yafewa Rahama Hussaini da ta kashe mijinta.
Gwamnati ta saketa ne bisa shawarar da kwamitin rage cinkoso cikin gidajen yari ta...
NERC ta Umarci Kamfanonin Raba Wutar Lantarki da su Kara Farashin Wutar
NERC ta Umarci Kamfanonin Raba Wutar Lantarki da su Kara Farashin Wutar
Gwamnatin tarayya ta amince da kara farashin wutar lantarki daga Satumba.
Wannan ya biyo karin da akayi a 2020 ta ninki biyu.
Tuni wasu kamfanonin raba wuta sun fara sanar...
Dokar Kulle: Mazauna Jahar Plateau Sun Koka da Karancin Abinci
Dokar Kulle: Mazauna Jahar Plateau Sun Koka da Karancin Abinci
Al'umman garin Jos da ke jahar Filato sun koka a kan dokar kulle na sa'o'i 24 da gwamnatin jahar ta sanya.
Sun bayyana cewa hakan ya kawo karancin abinci da kuma...













