Bincikar Abba Kyari: Kwamitin Bincike ta Mika Rahoton ga Sufeto Janar na ‘Yan Sanda
Bincikar Abba Kyari: Kwamitin Bincike ta Mika Rahoton ga Sufeto Janar na 'Yan Sanda
Kwamitin bincike da aka kafa domin bincikar Abba Kyari ya gama bincike, ya kuma mika rahoto ga IG.
Wannan na zuwa ne makwanni kadan bayan da aka...
Rundunar Sojoji Sun Kama Hadimin Gwamna Mai Daukar Nauyin ‘Yan Bindiga a Kudancin Najeriya
Rundunar Sojoji Sun Kama Hadimin Gwamna Mai Daukar Nauyin 'Yan Bindiga a Kudancin Najeriya
Rundunar sojoji ta bankado wanda yake da hannu dumu-dumu a daukar dawainiyar 'yan bindiga a yankin kudancin Najeriya.
An gano wani hadimin gwamna, Tochukwu Okeke alias Owo...
Rundunar Sojojin Najeriya ta Bayyana Dalilin da Yasa ba ta Kashe Tubabbun ‘Yan Boko...
Rundunar Sojojin Najeriya ta Bayyana Dalilin da Yasa ba ta Kashe Tubabbun 'Yan Boko Haram
Rohoto daga rundunar sojojin Najeriya ya bayyana dalilin da yasa sojoji ba sa kashe tubabbun 'yan Boko Haram.
A cewar wani jami'i yayin hira da gidan...
Ahmed Musa ya yi Kira ga Gwamnatin Najeriya Kan Kashe Matafiya a Jos
Ahmed Musa ya yi Kira ga Gwamnatin Najeriya Kan Kashe Matafiya a Jos
Fiye da mutane 22 suka rasa rayukansu a arewacin Najeriya yayin da suke kan hanya a Jos.
Da dama kuma sun samu munanan raunuka sakamakon tsallake mutuwa da...
Sabon Hari: ‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 3 a Jahar Kaduna
Sabon Hari: 'Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 3 a Jahar Kaduna
Wasu 'yan bindiga sun sake kai sabon hari a ƙaramar hukumar Zangon Kataf dake kudancin Kaduna.
Maharan sun kashe aƙalla mutum uku tare da jikkata wata mata, sannan suka kona...
Kwalejin Fasahar Aikin Noma: Malamai 2 da ɗalibi 1 Sun Tsero Daga Hannun ‘Yan...
Kwalejin Fasahar Aikin Noma: Malamai 2 da ɗalibi 1 Sun Tsero Daga Hannun 'Yan Bindiga a Jahar Zamfara
Malamai biyu da kuma wani ɗalibi ɗaya da aka sace a kwalejin fasahar aikin noma dake Bakura sun tsero.
Mataimakin shugaban makarantar, Ali...
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 4 Masu Gina Matatar Mai a Jahar Imo
'Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 4 Masu Gina Matatar Mai a Jahar Imo
Akalla ma’aikatan kamfanin Injiniyanci na Lee hudu ne aka tabbatar sun mutu bayan da wasu ‘yan bindiga suka kai musu harin.
kwanton bauna da safiyar Litinin 16 ga...
Yadda Hukumar NDLEA ta Kama 66.600kg na wiwi-wiwi da Hodar Iblis 2.3kg a Jahar...
Yadda Hukumar NDLEA ta Kama 66.600kg na wiwi-wiwi da Hodar Iblis 2.3kg a Jahar Legas
NDLEA sun cigaba da tabbatar da tsarinsu na kama masu safarar miyagun kwayoyi da kwace kwayoyin a hannunsu.
Suna tsaka da kamen ne suka kama wata...
Kisan Matafiya: ‘Daya Daga Cikin Matafiyan ya Bayyana Yadda Kirista ‘Dan Adaidaita Sahu da...
Kisan Matafiya: 'Daya Daga Cikin Matafiyan ya Bayyana Yadda Kirista 'Dan Adaidaita Sahu da Sojoji Suka Cece Shi
Daya daga cikin matafiyan da aka kaiwa farmaki a Jos ya bada labarin yadda Kirista ya taimaka masa ya tsira da ransa.
A...
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 5 a Jahar Kaduna
'Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 5 a Jahar Kaduna
Miyagun 'yan bindiga sun kai farmaki kauyen Madamai dake karamar hukumar Kaura ta jahar Kaduna.
An gano cewa sun tsinkayi kauyen wurin karfe 5 na asuban Lahadi inda suka dinga harbe-harbe babu...











