‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 4 a Harin da Suka Kai Jahar Katsina
'Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 4 a Harin da Suka Kai Jahar Katsina
Miyagun 'yan bindiga sun kai hari Kauyen Tsayau, karamar hukumar Jibiya da daren ranar Litinin.
Rahotanni sun bayyana cewa maharan sun kashe aƙalla mutum 4 tare da jikkata...
Kungiyar Arewa ta Nemi da a Hukunta Tubabbun ‘Yan Boko Haram
Kungiyar Arewa ta Nemi da a Hukunta Tubabbun 'Yan Boko Haram
Kungiyar Arewa ta ce sama bata yarda a saki yan Boko Haram da suka mika wuya ba.
A makon da ya gabata, kimanin yan Boko Haram 1500 sun ajiye makamansu.
Gwamnatin...
Mutum 1 ya Rasa Ransa Sanadiyyar Musayar Wuta Tsakanin ‘Yan Bindiga da Sojojin Nijar...
Mutum 1 ya Rasa Ransa Sanadiyyar Musayar Wuta Tsakanin 'Yan Bindiga da Sojojin Nijar a Jahar Katsina
Wasu 'yan bindiga da sojojin kasar Nijar suna musayar wuta a bodar Jibiya, jahar Katsina.
Rahotanni sun bayyana cewa yan ta'addan ne suka kai...
Mun Yafe wa Dukkan Mutanen da Suka Yake mu – Taliban
Mun Yafe wa Dukkan Mutanen da Suka Yake mu - Taliban
Kungiyar Taliban ta bayyana afuwarta ga dukkan wadanda suka yake ta a shekarun baya.
Ta ce, ba ta son gaba da kowa a yanzu, kuma ba yake-yake ne ta sanya...
Bincikar Abba Kyari: Kwamitin Bincike ta Mika Rahoton ga Sufeto Janar na ‘Yan Sanda
Bincikar Abba Kyari: Kwamitin Bincike ta Mika Rahoton ga Sufeto Janar na 'Yan Sanda
Kwamitin bincike da aka kafa domin bincikar Abba Kyari ya gama bincike, ya kuma mika rahoto ga IG.
Wannan na zuwa ne makwanni kadan bayan da aka...
Rundunar Sojoji Sun Kama Hadimin Gwamna Mai Daukar Nauyin ‘Yan Bindiga a Kudancin Najeriya
Rundunar Sojoji Sun Kama Hadimin Gwamna Mai Daukar Nauyin 'Yan Bindiga a Kudancin Najeriya
Rundunar sojoji ta bankado wanda yake da hannu dumu-dumu a daukar dawainiyar 'yan bindiga a yankin kudancin Najeriya.
An gano wani hadimin gwamna, Tochukwu Okeke alias Owo...
Rundunar Sojojin Najeriya ta Bayyana Dalilin da Yasa ba ta Kashe Tubabbun ‘Yan Boko...
Rundunar Sojojin Najeriya ta Bayyana Dalilin da Yasa ba ta Kashe Tubabbun 'Yan Boko Haram
Rohoto daga rundunar sojojin Najeriya ya bayyana dalilin da yasa sojoji ba sa kashe tubabbun 'yan Boko Haram.
A cewar wani jami'i yayin hira da gidan...
Ahmed Musa ya yi Kira ga Gwamnatin Najeriya Kan Kashe Matafiya a Jos
Ahmed Musa ya yi Kira ga Gwamnatin Najeriya Kan Kashe Matafiya a Jos
Fiye da mutane 22 suka rasa rayukansu a arewacin Najeriya yayin da suke kan hanya a Jos.
Da dama kuma sun samu munanan raunuka sakamakon tsallake mutuwa da...
Sabon Hari: ‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 3 a Jahar Kaduna
Sabon Hari: 'Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 3 a Jahar Kaduna
Wasu 'yan bindiga sun sake kai sabon hari a ƙaramar hukumar Zangon Kataf dake kudancin Kaduna.
Maharan sun kashe aƙalla mutum uku tare da jikkata wata mata, sannan suka kona...
Kwalejin Fasahar Aikin Noma: Malamai 2 da ɗalibi 1 Sun Tsero Daga Hannun ‘Yan...
Kwalejin Fasahar Aikin Noma: Malamai 2 da ɗalibi 1 Sun Tsero Daga Hannun 'Yan Bindiga a Jahar Zamfara
Malamai biyu da kuma wani ɗalibi ɗaya da aka sace a kwalejin fasahar aikin noma dake Bakura sun tsero.
Mataimakin shugaban makarantar, Ali...












