Miyetti Allah ta yi Allah Wadai da Kashe Musulmai Matafiya 25 a Jos
Miyetti Allah ta yi Allah Wadai da Kashe Musulmai Matafiya 25 a Jos
Kungiyar makiyaya ta Miyetti Allah ta yi Allah wadai da kashe musulmai da wasu 'yan ta'addan kiristoci suka yi a Jos.
Miyetti Allah ya bayyana hakan a matsayin...
Bayan Kashe Matafiya: Hukumar Gudanar da Jarabawa ta Jami’ar Jos ta Dakatar da Rubuta...
Bayan Kashe Matafiya: Hukumar Gudanar da Jarabawa ta Jami'ar Jos ta Dakatar da Rubuta Jarabawar Zangon Karatu na Biyu 2019/2020
Hukumar gudanarwa ta jami’ar Jos ta dakatar da ci gaba da gudanar da jarabawa zangon karatu na na biyu na...
Kungiyar Mai Fafutukar Kare Hakkin Musulmai ta Magantu Kan Kashe Matafiya Musulmai 25 a...
Kungiyar Mai Fafutukar Kare Hakkin Musulmai ta Magantu Kan Kashe Matafiya Musulmai 25 a Jos
MURIC ta yi kira ga gwamnati ta kame baki ɗaya kiristocin Irigwe domin suna da hannu a kisan gillan musulmai a Jos.
Ƙungiyar mai fafutukar kare...
Rundunar Sojojin Najeriya Sun Bayyana Cewa Sun Ceto ƙarin Mutane 7 Daga Cikin Waɗanda...
Rundunar Sojojin Najeriya Sun Bayyana Cewa Sun Ceto ƙarin Mutane 7 Daga Cikin Waɗanda Harin Jos Ya Rutsa da Su
Rundunar sojojin Operation Safe Haven sun sake ceto karin mutum 7 daga cikin waɗanda harin Jos ya rutsa da su.
Sojojin...
Najeriya bata Cimma Komai ba a Cikin Shekaru 40 – Muhammadu Sanusi II
Najeriya bata Cimma Komai ba a Cikin Shekaru 40 - Muhammadu Sanusi II
Tsohon sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya bayyana yadda Najeriya ta gagara cimma komai cikin shekaru 40.
A cewarsa, maganganun da yake a baya, an dauka yana sukar...
An Kama Mutane 12 da Ake Zargi da Kashe Matafiya Musulmai 25
An Kama Mutane 12 da Ake Zargi da Kashe Matafiya Musulmai 25
Rundunar sojojin Najeriya a jahar Filato sun cafke wasu mutune 12 da ake zargi da kashe matafiya musulmai.
Wannan ya zo ne bayan da wasu 'yan ta'adda suka yi...
Zaman Lafiya ya fi Yaki – Tubabbun ‘Yan Boko Haram ga ‘Yan Najeriya
Zaman Lafiya ya fi Yaki - Tubabbun 'Yan Boko Haram ga 'Yan Najeriya
Rundunar sojojin Najeriya a jahar Borno ta tabbatar da karbar wasu 'yan ta'addan Boko Haram da suka tuba.
'Yan ta'addan sun mika wuya ne tare da bayyana nadamar...
Gwamnatin Jahar Borno ta Sake Samun Dalibar Chibok 1 da Yaranta 2
Gwamnatin Jahar Borno ta Sake Samun Dalibar Chibok 1 da Yaranta 2
Bayan shekara 7, an sake gano daya daga cikin yan matan makarantar Chibok.
An aurar da ita ga daya daga cikin yan ta'addan Boko Haram kuma har ta haifi...
Gwamnatin Tarayya ta Ceto ‘Yan Najeriya 101 Daga Libya
Gwamnatin Tarayya ta Ceto 'Yan Najeriya 101 Daga Libya
Gwamnati ta ceto yan Najeriya 101 daga rikicin Libya.
Daga cikinsu akwai iyalan tsofaffin 'yan ta'addan ISIS dake kasar Libya.
An tabbatar da dukkansu babu mai cutar corona kafin bari su shigo Najeriya.
Abuja...
Har Yanzu Muna Tattaunawa Kan Batun Karin Farashin Man Fetur – Gwamnatin Tarayya
Har Yanzu Muna Tattaunawa Kan Batun Karin Farashin Man Fetur - Gwamnatin Tarayya
Gwamnatin tarayya ta ce babu ranar kara farashin litan man fetur.
Mai magana da yawun karamin ministan mai ya jaddada hakan Gwamnoni a baya sun bukaci a kara...











