Kashi 5% na ƙananan Yara na Fama da Tarin Fuka a Jihar Kano –...
Kashi 5% na ƙananan Yara na Fama da Tarin Fuka a Jihar Kano - Masana
Masana sun koka kan yadda cutar tarin fuka ta yawaita cikin ƙananan yara a jihar Kano da ke Arewacin Najeriya.
Jihar Kano - Kungiyar kula da...
Tsohon Ministan Buhari ya Shawarci Matasa Kan Shirin Shiga Zanga–Zanga
Tsohon Ministan Buhari ya Shawarci Matasa Kan Shirin Shiga Zanga–Zanga
Tsohon Minista a gwamnatin Muhammadu Buhari ya ba wa ma su shirin zanga-zanga shawarwari a kan illar yin haka ga zaman lafiya.
Sunday Dare, wanda shi ne tsohon Ministan wasanni da...
Dalilin da Yasa Muka Amince da Tayin N70,000 a Matsayin Albashi Mafi ƙanƙanta -NLC
Dalilin da Yasa Muka Amince da Tayin N70,000 a Matsayin Albashi Mafi ƙanƙanta -NLC
Shugaban ƙungiyar ƙwadago ta NLC sun sanar da amincewarsu da naira 70,000 a matsayin albashi mafi ƙanƙanta ga ma'aikatan ƙasar.
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ne ya amince...
Dalilin Hauhawar Farashin Kayayyaki – CBN
Dalilin Hauhawar Farashin Kayayyaki - CBN
Gwamnan bankin Najeriya (CBN), Yemi Cardoso, ya danganta tsadar kayayyaki da bashin Naira tiriliyan 37.5 da aka baiwa gwamnatin tarayya.
A ranar 23 ga Mayu, 2023, majalisar dattijai ta amince da bashin 'Ways and Means'...
Sojoji Sun Dakile Shirin ‘Yan Ta’adda Kan Lalata Muhimman Kadarorin Najeriya
Sojoji Sun Dakile Shirin 'Yan Ta'adda Kan Lalata Muhimman Kadarorin Najeriya
Hedikwatar tsaro (DHQ) ta ce dakarun sojojinta sun dakile shirin da ‘yan ta’adda ke yi na lalata muhimman kadarorin kasar nan.
DHQ ta ce dakarun da ke kula da wadandan...
ƙungiyar SERAP ta Umarci Gwamnoni da su Dawo da kuɗaɗen ƙananan Hukumomi
ƙungiyar SERAP ta Umarci Gwamnoni da su Dawo da kuɗaɗen ƙananan Hukumomi
Yayin da ƴan Najeriya ke ci gaba da bayyana ra’ayoyinsu kan hukuncin da kotun ƙolin ƙasar ta yi na bai wa ƙananan hukumomin ƙasar cin gashin kai wajen...
‘Yan Sanda Sun Gano Yarinyar da Aka Sace a Makota
'Yan Sanda Sun Gano Yarinyar da Aka Sace a Makota
Rundunar 'yan sandan Kano ta samu nasarar ceto wata yarinya mai suna Amina 'yar shekaru biyu da rabi.
An ceto ta ne bayan mahaifinta ya shigar da kokensa ga 'yan sanda...
Saudiyya za ta Fara Shigar da Nama da Waken Soya Kasarta Daga Najeriya
Saudiyya za ta Fara Shigar da Nama da Waken Soya Kasarta Daga Najeriya
Gwamnatin Saudiyya ta bayyana buƙatar shigar da nama ton 200,000 da kuma ton miliyan ɗaya na waken soya daga Najeriya.
Hakan na zuwa ne yayin da ƙasar ke...
Yadda Kiran Salla ya yi Tasiri a Rayuwata – Jaruma Tonto Dikeh
Yadda Kiran Salla ya yi Tasiri a Rayuwata - Jaruma Tonto Dikeh
Jarumar fim a masana'antar Nollywood, Tonto Dikeh ta yi magana kan yadda kiran salla ya yi tasiri a rayuwarta.
Dikeh ta ce sautin kiran salla ya sauya mata rayuwa...
’Yan Bindiga Sun yi Garkuwa da Mutum 22 a Katsina
’Yan Bindiga Sun yi Garkuwa da Mutum 22 a Katsina
’Yan bindiga sun yi garkuwa da mutum 22 a garin Runka da ke Ƙaramar Hukumar Safana ta jihar Katsina a yankin Arewa maso Yammacin Najeriya.
Rahotanni sun ce maharan sun afka...