An Tarwatsa Masu Zanga-Zanga a Kano
An Tarwatsa Masu Zanga-Zanga a Kano
Yayin da ake ci gaba da zanga-zanga a fadin Najeriya, dubban matasa a jihar Kano sai kara fitowa suke daga unguwanni suna taruwa a kan titin gidan gwamnati.
Wakilin BBC a Kano ya ruwaito cewa...
Kotu ta Yanke wa Tsohon Shugaban Guinea, Camara ɗaurin Shekara 20 a Gidan Yari
Kotu ta Yanke wa Tsohon Shugaban Guinea, Camara ɗaurin Shekara 20 a Gidan Yari
An yanke wa tsohon shugaban mulkin sojan Guinea Moussa Dadis Camara hukuncin ɗaurin shekara 20 a gidan yari sakamakon kisan aƙalla mutum 156 a wani filin...
Amurka ta Magantu Kan Kisan Haniyeh
Amurka ta Magantu Kan Kisan Haniyeh
Sakataren harkokin wajen Amurka, Antony Blinken ya ce, ƙasarsa ba ta da masaniya ko kuma hannu a kisan da aka yi wa Isma'il Haniyeh.
Sakataren harkokin wajen Amurkan, ya ce ba zai iya cewa ga...
Asusun ba da Bashin Karatu na Najeriya Zai Fitar da N850m
Asusun ba da Bashin Karatu na Najeriya Zai Fitar da N850m
Asusun ba da bashin kuɗin karatu a Najeriya ya ce zai fitar da naira miliyan 850 a yau Laraba ga ɗaliban da suka nemi bashin.
Wannan ƙari ne kan naira...
ƴan Bindiga Daga Mali Sun Kashe Mutane 17 a Sokoto
ƴan Bindiga Daga Mali Sun Kashe Mutane 17 a Sokoto
Hukumomi a jihar Sakkwato da ke arewacin Najeriya sun ce wasu ƴan bindiga daga Mali da suka tsallako iyaka daga Nijar sun kashe mutane kimanin 17 ciki har da jami’an...
Zaftarewar ƙasa ta yi Ajalin Mutane 158, da Dama Sun ɓace a Indiya
Zaftarewar ƙasa ta yi Ajalin Mutane 158, da Dama Sun ɓace a Indiya
Adadin mutanen da suka mutu sanadin ibtila'in zaftarewar ƙasar da ta afku a jihar Kerala da ke kudancin Indiya sun kai 158, sai wasu 187 da jami'ai...
Jamhuriyar Congo da Rwanda Sun sa Hannu Kan Yarjejeniyar Dakatar da Yaƙi
Jamhuriyar Congo da Rwanda Sun sa Hannu Kan Yarjejeniyar Dakatar da Yaƙi
Jamhuriyar Dimokraɗiyyar Congo da Rwanda sun cimma yarjejeniyar kawo ƙarshen yaƙi a gabashin Congo.
Ministocin harkokin wajen ƙasashen biyu sun sa hannu kan yarjejeniyar bayan tattaunawar da shugaban Angola,...
Za mu ɗauki Fansa Kan Kisan da aka yi wa Haniyeh – Iran
Za mu ɗauki Fansa Kan Kisan da aka yi wa Haniyeh – Iran
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen Iran Nasser Kanani ya miƙa saƙon ta'aziyya kan mutuwar shugaban Hamas Ismail Haniyeh
A cewar shafin intanet na ma'aikatar, Kanani ya bayyana cewa za...
Shugaban Mulkin Soji a Sudan, Al-Burhan ya Tsallake Rijiya da Baya
Shugaban Mulkin Soji a Sudan, Al-Burhan ya Tsallake Rijiya da Baya
Shugaban rundunar sojin Sudan, Janar Abdel Fattah al-Burhan, ya tsallake rijiya da baya a wani yunkurin kashe shi a wata ziyara da ya kai sansanin soji da ke gabashin...
Ƴan Bindiga Sun yi Garkuwa da Dagacin Sabon Birni na Jihar Sokoto
Ƴan Bindiga Sun yi Garkuwa da Dagacin Sabon Birni na Jihar Sokoto
Wasu da ake zargin ƴan bindiga sun yi garkuwa da Sarkin Gobir na garin Gatawa, Isa Bawa tare da ɗansa a karamar hukumar Sabon Birni na jihar Sokoto.
Mai...