IPOB: Kasar Amurka ta Rufe Asusun Ajiyar Kudin Kungiyar Biafra
IPOB: Kasar Amurka ta Rufe Asusun Ajiyar Kudin Kungiyar Biafra
Wata banki a kasar Amurka ta rufe asusun ajiyar kudi na kungiyar masu son kafa Biafra, IPOB.
Bankin ta rufe asusun ne bayan an yi zargin ana aikata abubuwa masu alaka...
Miji ya Kashe Matarsa Akan N1000 a Jahar Adamawa
Miji ya Kashe Matarsa Akan N1000 a Jahar Adamawa
Wani magidanci ya halaka matarsa saboda ta tambaye shi ya biya ta bashin N1000 da ya karba.
Rahotanni sun bayyana cewa magidancin mai shekaru 41 ya buga kan matarsa da bango ne...
Babban Bankin Najeriya ya Kaddamar da Tsarin Gwajin Kudin Intanet
Babban Bankin Najeriya ya Kaddamar da Tsarin Gwajin Kudin Intanet
Babban bankin Najeriya ya sanar da ranar da zai fara gwajin kudaden intanet da ya kirkira.
A baya babban bankin Najeriya ya haramta amfani da kudaden intanet, amma yanzu ya yi...
Da Zarar Twitter ta yi Rijista da NBC da CAC Zamu Janye Dakatarwar –...
Da Zarar Twitter ta yi Rijista da NBC da CAC Zamu Janye Dakatarwar - Gwamnatin Tarayya
Gwamnatin tarayyar Nigeria ta ce bata hana yan kasa amfani da Manhajar Twitter ba.
Gwamnatin ta ce duk da dakatarwar, yan Nigeria na cigaba da...
Rundunar ‘Yan Sandan Jahar Zamfara Sun Kashe Hatsabibin ‘Dan Bindiga Sun Ceto Mutane 11
Rundunar 'Yan Sandan Jahar Zamfara Sun Kashe Hatsabibin 'Dan Bindiga Sun Ceto Mutane 11
Yan sanda a jahar Zamfara sun tafka gumurzu da yan bindiga a hanyar Gusau zuwa Sokoto.
Yan bindigan sun tare hanyar ne suna yi wa matafiya fashi...
Kungiyar SOKAPU ta Caccaki Gwamnatin Tarayya Kan Yadda Rikon Lamarin ‘Yan Fashi da Makiyaya...
Kungiyar SOKAPU ta Caccaki Gwamnatin Tarayya Kan Yadda Rikon Lamarin 'Yan Fashi da Makiyaya Dake Addabar Yankin Arewacin Najeriya
Wata fitacciyar kungiyar Kudancin Kaduna, SOKAPU, ta nemi gwamnatin tarayya da ta bayyana ‘yan fashi da makiyaya makasa a matsayin ‘yan...
‘Yan Bindiga Sun Hallaka Manoma Biyar a Jahar Nasarawa
'Yan Bindiga Sun Hallaka Manoma Biyar a Jahar Nasarawa
Wasu yan bindiga da ba'a san ko su waye ba sun kashe manoma yan kabilar Tiv guda 5 a ƙauyen Gidan Sule, jahar Nasarawa
Lamarin ya faru ne da daren ranar Laraba,...
Mutane 7 Sun Rasa Rayukansu Sanadiyyar Hatsarin Mota a Kan Hanyar Lambata Zuwa Minna
Mutane 7 Sun Rasa Rayukansu Sanadiyyar Hatsarin Mota a Kan Hanyar Lambata Zuwa Minna
Hatsarin mota ya yi sanadiyyar mutuwar wasu mutane 7 a kan hanyar Lambata zuwa Minna.
Hatsarin ya faru da safiyar yau Alhamis, 22 ga watan Yuli mintoci...
Kotun Jamhuriyar Benin na Kokarin Mika Sunday Igboho ga Gwamnatin Najeriya
Kotun Jamhuriyar Benin na Kokarin Mika Sunday Igboho ga Gwamnatin Najeriya
Rahoto ya bayyana cewa, an samu labarin ranar da za a saurari karar yiwuwar mika Sunday Igboho ga gwamnatin Najeriya.
Rahoton ya ce, a yau Alhamis ne kotu zata zauna...
Jami’an Tsaro Sun Dakili Harin da Mayakan Boko Haram Sukai Yunkurin Kaiwa Jahar Yobe
Jami'an Tsaro Sun Dakili Harin da Mayakan Boko Haram Sukai Yunkurin Kaiwa Jahar Yobe
Jami'an tsaro sun dakile wani gari da aka yi niyyar kaiwa a garin Geidam a jahar Yobe kamar yadda Daily Trust ta ruwaito.
Mayakan Boko haram, wanda...