‘Yan Sanda Sun Samo N3m da Mota a Hannun Wacce ta Kashe Matashi a...
'Yan Sanda Sun Samo N3m da Mota a Hannun Wacce ta Kashe Matashi a Jahar Akwa Ibom
Hukumar ‘yan sandan jahar Akwa Ibom ta samu akalla naira miliyan 3 da wata mota kirar marsandi daga hannun wata Loretta Anoh.
Ana zargin...
Malaman Addinai na Jahar Plateau Sun yi Alla-Wadai da Asarar Rayuka da Dukiyoyi da...
Malaman Addinai na Jahar Plateau Sun yi Alla-Wadai da Asarar Rayuka da Dukiyoyi da Kai a Jahar
Rikici a Pleteau kwanakin baya ya yi sanadiyyar asarar rayuka da dukiya.
Gwamnatin Plateau ta ce an kwantan da kuran yanzu bayan kwanaki hudu.
Malaman...
Jahar Osun Sun Sanar da Ranar Litinin, 9 ga Agusta a Matsayin Ranar Hutun...
Jahar Osun Sun Sanar da Ranar Litinin, 9 ga Agusta a Matsayin Ranar Hutun Shiga Sabuwar Shekarar Musulunci
Gwamnan jahar Osun, Gboyega Oyetola, ya sanar da ranar Litinin, 9 ga Agusta, a matsayin ranar hutu don murnar shiga sabuwar shekarar...
Hukumar Lafiya ta Duniya ta Bayyana Cutar da ta fi Kashe Yara a Duniya
Hukumar Lafiya ta Duniya ta Bayyana Cutar da ta fi Kashe Yara a Duniya
Hukumar lafiya ta duniya ta ce cutar sanyi ta Nimoniya ita ce a gaba a cikin jerin cututtukan da ake dauka, wanda kuma ya fi kashe...
Zahra Bayero: Hukumar Hisbah ta Jahar Kano ta yi Magana Kan Shigar Amaryar Yusuf...
Zahra Bayero: Hukumar Hisbah ta Jahar Kano ta yi Magana Kan Shigar Amaryar Yusuf Buhari
Bayan kwanaki da bikin Bridal Shower, Hisbah ta mayar da martani ga jama'a.
Kwamandan Hizbah ya ce laifi ne a addini cigaba da yada hotunan a...
Cikin Kwanaki 4 ‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 70 a Jahar Plateau
Cikin Kwanaki 4 'Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 70 a Jahar Plateau
Kungiyar mutan Irigwe sun yi ikirarin cewa yan bindiga sun kashe musu mutum 70.
Rikici a Pleteau kwanakin baya ya yi sanadiyyar asarar rayuka da dukiya Gwamnatin Plateau ta...
‘Yan Bindiga 3 da Sufeton ‘Dan Sanda 1 Sun Rasa Rayukansu a Jahar Imo
'Yan Bindiga 3 da Sufeton 'Dan Sanda 1 Sun Rasa Rayukansu a Jahar Imo
'Yan bindiga sun bankawa ofishin 'yan sanda dake Orlu a jahar Imo wuta inda ya kone kurmus.
An gano cewa miyagun sun dinga wurga bama-bamai ofishin inda...
An Kama Mutumin da ya yi Karantsaye ga Tsaron Gidan Gwamnatin Jahar Borno
An Kama Mutumin da ya yi Karantsaye ga Tsaron Gidan Gwamnatin Jahar Borno
An kama wani Santiago Alexander da direbansa sakamakon yin karantsaye ga tsaron gidan gwamnatin jahar Borno.
Duk da dai jami’an tsaron gidan gwamnati sun dakatar da motar amma...
Hukumar EFCC ta Kama Ma’aikatan Banki Guda 2 Kan Cinye Kudin Mamaci a Jahar...
Hukumar EFCC ta Kama Ma'aikatan Banki Guda 2 Kan Cinye Kudin Mamaci a Jahar Cross River
Hukumar EFCC ta yi nasarar daure wasu ma'aikatan banki da suka cinye kudin mamaci a bankinsu.
Wannan ya faru ne a jahar Cross River a...
Sojoji 24 Sun Rasa Rayukansu a Harin da ‘Yan Ta’addan Boko Haram Suka kai...
Sojoji 24 Sun Rasa Rayukansu a Harin da 'Yan Ta'addan Boko Haram Suka kai Kasar Chadi
Akalla Sojojin kasar Chadi 24 sun rasa rayukansu a daren 4 da 5 na watan Agusta a wani hari da yan ta'addan boko Haram...













