Home Taska Page 234

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Karin Kudin Makaranta: Majalisar Dokokin Jahar Neja ta Sammaci Shugabannin Jami’ar IBBUL

0
Karin Kudin Makaranta: Majalisar Dokokin Jahar Neja ta Sammaci Shugabannin Jami'ar IBBUL   'Yan majalisa sun ce kara kudin makaranta a jami'ar IBB bai dace ba Kakakin majalisar ya bukaci. shugabannin makarantar suyi masa bayani Daliban jami'ar sun bayyana rashin amincewarsu da...

Na yi Nadamar Rabu da Matata – Bill Gates

0
Na yi Nadamar Rabu da Matata - Bill Gates   Bill Gates ya yi maganar farko da ‘yan jarida bayan ya rabu da Mai dakinsa. Attajirin ya ce ya tafka babban kuskure da ya rika zama da Jeffrey Epstein. Gates ya bayyana cewa...

Yadda Aka Samo Asalin Sunayen Jahohin Najeriya Guda 6

0
Yadda Aka Samo Asalin Sunayen Jahohin Najeriya Guda 6   Najeriya kasa ce da ba wai kawai ta kunshi wadataccen ma'adinai da albarkatun kasa ba, ta kunshi har ma da albarkatu masu ban mamaki. A al'adun Najeriya, babu sunan da ba shi...

Manyan Attajirai 3 da Suka fi Kowa Kudi a Nahiyar Afrika

0
Manyan Attajirai 3 da Suka fi Kowa Kudi a Nahiyar Afrika Mujallar Forbes ta fitar da sunayen manyan Attajiran Afrika a shekarar nan. Aliko Dangote, Abdussamad Rabiu da Mike Adenuga aka samu daga Najeriya. Abdussamad Rabiu wanda ya cika shekara 61 yau,...

Rikici ya Tsinke Tsakanin ‘Yan Addini Biyu a Jahar Oyo

0
Rikici ya Tsinke Tsakanin 'Yan Addini Biyu a Jahar Oyo   Bayan shekara biyu, yan addinin Oro sun sake kaiwa Musulmai hari. Yan addinin gargjiyan sun hana kowa fita da rana saboda suna bikin shekara da suke yi. Yan sanda sun damke mutum...

Hukumar Tsaro ta Farin Kaya ta yi Martani Kan Zargin da Ake Mata Akan...

0
Hukumar Tsaro ta Farin Kaya ta yi Martani Kan Zargin da Ake Mata Akan Aiki ba Bisa Ka'ida ba   Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta karyata daukar umarni daga wasu daidaikun mutane. Ta ce tana bin ka'ida da tsarin aiki...

Hukuncin da Zamu Dauka kan Kyari – Hukumar Kula da Ayyukan ‘Yan Sanda

0
Hukuncin da Zamu Dauka kan Kyari - Hukumar Kula da Ayyukan 'Yan Sanda   Hukumar kula da ayyukan 'yan sanda ta bayyana irin hukuncin da za ta iya dauka kan Abba Kyari. A cewarta, za ta iya korarsa kai tsaye ko rage...

Tsawa ta yi Sanadiyyar Hallaka Mutane 17 a Kasar Bangaladesh

0
Tsawa ta yi Sanadiyyar Hallaka Mutane 17 a Kasar Bangaladesh   Wata tsawa ta hallaka akalla mutun 17 cikin mahalarta wani shagalin biki ana cikin cashewa. Lamarin ya faru ne a cikin wani jirgin ruwa dake kusa da tekun Shibganj a kasar...

Jahar Neje ta Kara Kudin Jami’ar Ibrahim Badamasi Babangida Lapai Sama da N200,000

0
Jahar Neje ta Kara Kudin Jami'ar Ibrahim Badamasi Babangida Lapai Sama da N200,000   Bayan na Kaduna, jami'ar jahar Neja ta kara kudin makaranta. Dalibai sun nuna bacin ransu kan wannan sabon mataki Wannan ya biyo bayan barazanar da ASUU take yi...

Zahra Bayero: Malamin Addinin Islama ya yi Tsokaci kan Shigar Amaryar Yusuf Buhari

0
Zahra Bayero: Malamin Addinin Islama ya yi Tsokaci kan Shigar Amaryar Yusuf Buhari   Malamin addinin Islama ya yi tsokaci kan yadda amare ke sanya kayan da suka saba addini lokutan bukukuwansau. Malamin ya kuma ja wo hankalin Zahra Bayero a gefe...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta