Home Taska Page 235

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Jahar Katsina ta Hana Makiyaya Kiwo a Fili

0
Jahar Katsina ta Hana Makiyaya Kiwo a Fili   Kamar sauran jahohi, jahar Katsina ta shiga jerin jahohin da suka hana kiwon fili. Gwamnatin Buhari ta baiwa jahar Katsina biliyoyi don kiwon zamani. Jahar Katsina na fama da matsalar rashin tsaro. Masarautar Katsina ta...

Matashi a Titin Jahar Legas na Tallata Kodarsa

0
Matashi a Titin Jahar Legas na Tallata Kodarsa   Wani fusataccen dan Najeriya ya bayyana a titin jahar Legas yana tallata kodarsa ga mai sha’awar siya. A bidiyon wanda shafin Naijaloaded suka wallafa a Instagram, an ga mutumin a gefen titi dauke...

Yaduwar Covid-19: ‘Yan Bautar Kasa 100 Sun Kamu da Cutar

0
Yaduwar Covid-19: 'Yan Bautar Kasa 100 Sun Kamu da Cutar   Akwai ‘yan bautar kasa sama da 100 da aka samu dauke da COVID-19. Hukumar NYSC ta wajabta yin gwaji idan an shiga sansanin bada horo. Yaduwar Coronavirus ta fi kamari a jahohin...

Rundunar ‘Yan Sandan Jahar Oyo Sun Kama ‘Dan Shekara 16 Mai Satar Shanu

0
Rundunar 'Yan Sandan Jahar Oyo Sun Kama 'Dan Shekara 16 Mai Satar Shanu   Rundunar 'yan sanda a jahar Oyo sun cafke wani matashi dake aikin satar shanu da garkuwa da mutane. Matashin ya bayyana yadda ya shiga harkar tare da bayyana...

ALLAH ya yi wa Mataimakin Babban Sufeton ‘Yan Sandan Najeriya Mai Ritaya, Nuhu Aliyu...

0
ALLAH ya yi wa Mataimakin Babban Sufeton ‘Yan Sandan Najeriya Mai Ritaya, Nuhu Aliyu Rasuwa Gwamnatin jahar Neja ta bayyana kaduwa kan rasuwar mataimakin babban sufeton ‘yan sandan Najeriya mai ritaya, Nuhu Aliyu. Ana yiwa Aliyu wanda ya wakilci yankin Neja...

Kotu ta Bada Belin Hadiman Igboho da Hukumar Tsaro ta Farin Kaya ta Gabatar...

0
Kotu ta Bada Belin Hadiman Igboho da Hukumar Tsaro ta Farin Kaya ta Gabatar da su Gabanta   Babbar kotun tarayya dake zamanta a Abuja ta amince da bada belin hadiman Sunday Igboho 12. Kotun ta bada wannan umarnin ne bayan sauraron...

‘Yan Daba Sun Kashe ɗalibin kwalejin fasaha ta Jahar Kwara

0
'Yan Daba Sun Kashe ɗalibin kwalejin fasaha ta Jahar Kwara   Wasu yan ƙungiyar daba sun kashe wani ɗalibin kwalejin fasaha ta jahar Kwara. Rahotanni sun bayyana cewa wanda aka kashe ɗin ɗan wata kungiyar daba ne dake adawa da makasan. Har zuwa...

An Kama ɗalibi  ya yi Shigar Mata Zai Zanawa  Budurwarsa Jarabawa a ƙasar Senegal

0
An Kama ɗalibi  ya yi Shigar Mata Zai Zanawa  Budurwarsa Jarabawa a ƙasar Senegal   Dubun wani ɗalibin jami'a ta cika inda aka kama shi a ɗakin jarabawa yayi shigar mata a ƙasar Senegal. Rahoto ya nuna cewa ɗalibin ya yi haka...

Kotun Jahar Oyo ta Hana Hukumar Tsaro ta Farin Kaya Tursasa Bincike da ...

0
Kotun Jahar Oyo ta Hana Hukumar Tsaro ta Farin Kaya Tursasa Bincike da Toshe Asusun Banki Igboho Wata kotu a jahar Oyo ta umarci gwamnatin tarayya da ta dakata da kame Sunday Igboho. Kotun ta bayyana haka ne a yau Laraba...

Hukumar Kwastam ta Kama Motoci 13, Buhuhunan Shinkafa 314 a Jahar Katsina

0
Hukumar Kwastam ta Kama Motoci 13, Buhuhunan Shinkafa 314 a Jahar Katsina   Hukumar Kwastam tayi babban kamu da jahar Kastina. Har yanzu gwamnatin Buhari ta haramta shigo da shinkafa yar waje. Hukumar ta ce ta gano wasu dabarun da masu fasa kwabri...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta