Sojojin Najeriya Sun Samo Daliban Makarantar Baptist da ‘Yan Bindiga Suka Sace
Sojojin Najeriya Sun Samo Daliban Makarantar Baptist da 'Yan Bindiga Suka Sace
Wasu daga cikin daliban da aka sace a wata makarantar Baptist sun kubuta daga hannun 'yan bindiga.
Wasu sojojin Najeriya ne suka samo su, kuma suka dauko su zuwa...
Abubuwa Game da Ambaliyar Ruwa
Abubuwa Game da Ambaliyar Ruwa
Ambaliyar ruwa na shafar birane a fadin duniya, kuma ta zama ruwan dare saboda sauyin yanayi.
Wasu yankuna na birnin Landan da kudancin Ingila sun kasance cikin ruwa tsundum saboda mamakon ruwan sama da aka tafka...
Rundunar Sojojin Kasa da na Sama Sun Ragargaji ‘Yan Boko Haram-ISWAP a Jahar Borno
Rundunar Sojojin Kasa da na Sama Sun Ragargaji 'Yan Boko Haram-ISWAP a Jahar Borno
Hadakar rundunonin sojojin kasa da na sama sun ragargaji ‘yan Boko Haram da dama dake yankin Gubio a jahar Borno.
Kamar yadda wani jami’in binciken sirri ya...
Har Yanzu Ban Karbi Wata Takarda a Hukumance da ke Neman Kame Abba Kyari...
Har Yanzu Ban Karbi Wata Takarda a Hukumance da ke Neman Kame Abba Kyari ba - Ofishin Ministan Shari'a
Ofishin ministan shari'a a Najeriya ya magantu kan tuhumar da Amurka ke yi wa Abba Kyari.
Wannan ya biyo bayan dakatar da...
Biyan Bashi: ‘Yan Fansho Sun Bayyana Shugaba Buhari a Matsayin Jajirtaccen Shugaba Dake Sauraron...
Biyan Bashi: 'Yan Fansho Sun Bayyana Shugaba Buhari a Matsayin Jajirtaccen Shugaba Dake Sauraron Matsalolin Al'ummarsa
Yan fansho sun nuna matukar jin daɗinsu ga shugaba Buhari a wata wasika da suka rubuta masa.
Yan fanshon ƙarkashin kungiyarsu ta kasa sun rubuta...
JTF: An Gano Gawar Jami’i Hadin Gwiwa a Karkashin Gadar Gwagwalada a Abuja
JTF: An Gano Gawar Jami'i Hadin Gwiwa a Karkashin Gadar Gwagwalada a Abuja
Wasu mazauna sun gano wata gawa ta wani jami'in JTF a karkashin gadar Gwagwalada a Abuja.
Rahoton ya bayyana cewa, da alamu an sace jami'in ne kafin daga...
Rubutacciyar Wasika da Marigayi Sheikh Jafar Mahmud Adam ya Rubutawa ‘Yarsa a 2002
Rubutacciyar Wasika da Marigayi Sheikh Jafar Mahmud Adam ya Rubutawa ‘Yarsa a 2002
Zainab Jafar Mahmud Adam ta bankado wata wasika da Mahaifinta ya aiko mata Wannan.
Baiwar Allah ta ce ta ga wasikar da aka rubuto a 2002 ne cikin...
Muna tare da Abba Kyari, kuma Allah zai wanke shi – Ahmed Isah
Muna tare da Abba Kyari, kuma Allah zai wanke shi - Ahmed Isah
Ahmed Isah, mai watsa labarai da ke gabatar da shirin Brekete Family ya yi magana game da dambarwar da Abba Kyari ya shiga.
Isah ya bayyana cewa yana...
Babban Alkalin FCT, Justice Salisu Garba Ya yi Murabus Bayan an Nadashi a Matsayin...
Babban Alkalin FCT, Justice Salisu Garba Ya yi Murabus Bayan an Nadashi a Matsayin Mai Gudanarwa na NJI
Babban alkalin FCT, Justice Salisu Garba, ya yi murabus da kanshi tun bayan nadin da aka mishi a matsayin mai gudanarwa na...
‘Yan Bindiga Sunyi Awon Gaba da Mutane 9 a Jahar Neja
'Yan Bindiga Sunyi Awon Gaba da Mutane 9 a Jahar Neja
Wasu yan bindiga sun kutsa gidajen jama'a a Suleja, jahar Neja, inda suka yi awon gaba da mutum 9.
Rahoto ya nuna cewa biyu daga cikin mutanen sun kuɓuta a...













