Dokar Hana Makiyaya Kiyo a Kudancin ƙasar Nan: Buɗaɗɗiyar Wasiƙa Zuwa ga Jahar Delta
Dokar Hana Makiyaya Kiyo a Kudancin ƙasar Nan: Buɗaɗɗiyar Wasiƙa Zuwa ga Jahar Delta
Wata ƙungiya da ba'a santa ba tayi watsi da dokar hana makiyaya kiyo a fili a kudancin ƙasar nan
Ƙungiyar ta bayyana matakin da zata ɗauka matuƙar...
Rashin Sani: Rundunar Sojojin Sama ta Jefa Bam a Kan Masu Murnar ɗaurin Aure...
Rashin Sani: Rundunar Sojojin Sama ta Jefa Bam a Kan Masu Murnar ɗaurin Aure a Jahar Neja
irgin yaƙin rundunar sojojin sama yayi kuskuren jefa bam a kan wasu mutane dake taron murnar ɗaura aure.
Wani shaidan gani da ido ya...
Kawo Karshen Rikicin Boko Haram: Manjo Hamaza Al-Mustapha ya Shawarci Shugaban Hafsan Sojoji
Kawo Karshen Rikicin Boko Haram: Manjo Hamaza Al-Mustapha ya Shawarci Shugaban Hafsan Sojoji
Manjo Hamza Al-Mustapha (mai ritaya) ya shawarci shugaban hafsan sojoji kan yadda zai yaki Boko Haram.
Al-Mustapha ya bayyana bukatar a yaki Boko Haram cikin gaggawa don samun...
2021: Hukumar Kula da Aikin Hajji ta Kasa ta Tabbatar da Soke Aikin Hajji...
2021: Hukumar Kula da Aikin Hajji ta Kasa ta Tabbatar da Soke Aikin Hajji ga 'Yan Najeriya
Hukumar Kula da Aikin Hajji ta Kasa ta tabbatar da soke aikin Hajji ga 'yan Najeriya a wannan shekarar.
Hukumar ta ce maniyyata masu...
‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Jahar Kebbi Sun Tafi da Shanu 500
'Yan Bindiga Sun Kai Hari Jahar Kebbi Sun Tafi da Shanu 500
Yan bindiga sun kai hari wasu garuruwa a karamar hukumar Sakaba na jahar Kebbi.
Yan bindigan da suka shiga garin kan babura sun sace kimanin shanu 500 a cewar...
‘Yan Bindiga Sun Kashe Manoma 41 a Jahar Zamfara
'Yan Bindiga Sun Kashe Manoma 41 a Jahar Zamfara
'Yan bindiga a jahar Zamfara sun halaka manoma 41 tare da sheke dan sanda daya.
Miyagun sun kai hari kauyukan Tofa da Samawa inda suka far wa manoma a gonakinsu.
An gano cewa...
‘Yan Bindiga Sun Kaiwa Rugar Fulani Hari a Jahar Zamfara
'Yan Bindiga Sun Kaiwa Rugar Fulani Hari a Jahar Zamfara
Yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun kai hari wani rugar fulani da ke Anka a jahar Zamfara.
Sai dai jami'an tsaro da aka tura garin sun...
Rundunar Sojojin Najeriya ta Kama ‘Yan IPOB da Suka Kashe Jami’an ‘Yan Sanda a...
Rundunar Sojojin Najeriya ta Kama 'Yan IPOB da Suka Kashe Jami'an 'Yan Sanda a Akwa Ibom
Rundunar sojojin Nigeria ta ce ta kama wasu yan IPOB da ke da hannu wurin kaiwa jami'an tsaro hari a Akwa Ibom.
Bernard Onyeuko, mukadashin...
An Nada Mista Ebikibina John Ogborodi a Matsayin Shugaban Zartarwa na Hukumar NECO
An Nada Mista Ebikibina John Ogborodi a Matsayin Shugaban Zartarwa na Hukumar NECO
Hukumar jarrabawa ta NECO ta sanar da nadin sabon shugabanta na riko biyo bayan mutuwar tsohon shugaban.
A makon nan ne aka wayi gari da labarin mutuwar shugaban...
Sauyawa Najeriya Suna: Shahararren Mawaki, Naira Marley ya Bayyana Cewa Zai Rera Sabuwar Wakar...
Sauyawa Najeriya Suna: Shahararren Mawaki, Naira Marley ya Bayyana Cewa Zai Rera Sabuwar Wakar Taken Hadaddayar Jamhuriyar Afrika
Shahararren mawaki Naira Marley ya bayyana aniyarsa ta rera sabuwar wakan take ga sabuwar kasa.
Ana ta cece-kuce bayan tura kudurin sauyawa Najeriya...