Sojoji Sun Dakile Harin Boko Haram Kan Turakun Wutar Lantarki a Yobe
Sojoji Sun Dakile Harin Boko Haram Kan Turakun Wutar Lantarki a Yobe
Lokaci kaɗan bayan gyara wutar yankin Arewa maso Gabas, ’yan ta’addan Boko Haram sun yi kokarin kai hari tare da sake lalata wutar.
Sai dai dakarun sojojin Najeriya sun...
Akwai Yiwuwar mu Tuntuɓi Gwamnati Domin Neman Sasanci Kan Shari’ar Nnamdi Kanu – Aloy...
Akwai Yiwuwar mu Tuntuɓi Gwamnati Domin Neman Sasanci Kan Shari'ar Nnamdi Kanu - Aloy Ajimakor
Lauyoyin jagoran ƙungiyar Ipob mai rajin kafa ƙasar Biafra, Nnamdi Kanu sun bayyana cewa akwai yiwuwar su tuntuɓi gwamnati domin neman sasanci a wajen kotu...
Jam’iyyar APC ta yi Kira ga Shugaba Tinubu da ya Saka Dokar Ta-ɓaci a...
Jam'iyyar APC ta yi Kira ga Shugaba Tinubu da ya Saka Dokar Ta-ɓaci a Jihar Ribas
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta sake yin kira ga Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya sanya dokar ta-ɓaci a jihar Ribas saboda...
Maiduguri na Daga Cikin Wurare Mafi Tsaro a Najeriya – Janar Christopher Musa
Maiduguri na Daga Cikin Wurare Mafi Tsaro a Najeriya - Janar Christopher Musa
Hafsan Hafsoshin Najeriya, Janar Christopher Musa, ya ce Maiduguri babban birnin jihar Borno na daga cikin wurare mafiya tsaro a Najeriya a halin yanzu duk da rikicin...
Kisan ɗansanda: Sufeton ‘Yan Sandan Najeriya ya Tura ƙarin Dakaru Ribas
Kisan ɗansanda: Sufeton 'Yan Sandan Najeriya ya Tura ƙarin Dakaru Ribas
Sufeto janar na 'yansandan Najeriya ya yi tir da kisan jami'n rundunar da aka yi a jihar Ribas sakamakon rikicin siyasar da ke cigaba da ruruwa tsakanin Gwamna Siminalayi...
Gwamnatin Jihar Kogi na Shirin ɗaukar ‘Yan sa-kai 1,050 Aikin Tsaro
Gwamnatin Jihar Kogi na Shirin ɗaukar 'Yan sa-kai 1,050 Aikin Tsaro
Gwamnatin jihar Kogi na shirin ɗaukar 'yan sa-kai 1,050 da zimmar kyautata tsaron jihar da ke tsakiyar Najeriya.
Kamfanin dillancin labarai na Najeriya NAN ya ruwaito cewa an ɗauki matakin...
Gobara: Mutane da Dama Sun Mutu a ƙasar Chadi
Gobara: Mutane da Dama Sun Mutu a ƙasar Chadi
Shugaban ƙasar Chadi, Mahamat Deby, ya ce mutane da dama sun mutu wasu kuma sun jikkata bayan da wata gobara ta tashi a wani rumbun ajiyar makaman soji da ke N'Djamena,...
Jirgin Ruwan da Mayaƙan Houthi Suka Kai wa Hari a Yemen ya Nutse
Jirgin Ruwan da Mayaƙan Houthi Suka Kai wa Hari a Yemen ya Nutse
Hukumar tsaron ruwa ta Birtaniya ta ce ana kyautata zaton wani jirgin ruwan kasuwanci da mayaƙan Houthi suka kai wa hari a gabar tekun Yemen mako guda...
Adadin Mutanen da Suka Mutu Sakamakon Barkewar Baƙuwar Cuta a Zamfara
Adadin Mutanen da Suka Mutu Sakamakon Barkewar Baƙuwar Cuta a Zamfara
Adadin mutane da suka mutu sakamakon wata baƙuwar cuta da ta fi shafar yara da mata, a wasu yankuna na jihar Zamfara ya ƙaru zuwa 13.
Bincike daga majiyoyin asibitoci...
Rundunar ‘Yan Sanda ta Kama ‘Yan ‘One Chance’ a Jihar Nasarawa
Rundunar 'Yan Sanda ta Kama 'Yan 'One Chance' a Jihar Nasarawa
Rundunar ƴan sandan Najeriya, reshen jihar Nasarawa sun kama wasu mutane biyu da ake zargi ƴan fashi da makami ne da ake kira 'One Chance' waɗanda kuma suke gudanar...