Home Taska Page 25

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Sojojin Najeriya Sun Kama Masu Kai wa ‘Yan Bindiga Makamai

0
Sojojin Najeriya Sun Kama Masu Kai wa 'Yan Bindiga Makamai   Sojojin Najeriya tare da takwarorinsu na tsaro sun kama wasu mutane 15 da ake zargi da samar wa ‘yan bindiga makamai da sauran kayan aiki. Cikin wata sanarwa da sojojin suka...

An Kashe Fursunoni 129 da su kai Yunƙurin Tserewa a DR Congo

0
An Kashe Fursunoni 129 da su kai Yunƙurin Tserewa a DR Congo   Ministan cikin gida na Jamhuriyar Dimokaraɗiyyar Congo, Jacquemain Shabani Lukoo, ya bayar da rahoton cewa, fursunoni 129 ne aka kashe a wani yunƙurin tserewa daga gidan yarin Makala...

Shugaba Tinubu ya ƙara wa Babban Sufeton ‘Yan Sanda Wa’adin Shekara 3

0
Shugaba Tinubu ya ƙara wa Babban Sufeton 'Yan Sanda Wa'adin Shekara 3   Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya amince da ƙarawa Babban Sefotun 'yan sandan Najeriya Kayode Egbetokun, kamar yadda wata majiya daga ofishin sakataren gwamnatin tarayya ta bayyana. Jaridar Daily Trust...

NNPCL ya Sanar da Sabon Farashin Litar Man Fetur

0
NNPCL ya Sanar da Sabon Farashin Litar Man Fetur   Kamfanin mai na Najeriya, NNPCL ya sanar da sabon farashin litar man fetir. A wata sanarwa da kamfanin ya aike wa manema labarai, kamfanin ya ce daga yau ranar 3 ga...

Nan ba da Jimawa ba Man Fetur ɗinmu zai Shiga Kasuwa – Dangote

0
Nan ba da Jimawa ba Man Fetur ɗinmu zai Shiga Kasuwa – Dangote   Mai kamfanin Matatar man fetur ta Dangote, Aliko Dangote ya sanar da cewa da zarar kamfaninsa ya kammala wasu muhimman abubuwa da kamfanin man fetur na Najeriya (NNPCL),...

VAT: Tinubu ya Amince a Shigo da Kayan Abinci ba Tare da Karɓar Haraji...

0
VAT: Tinubu ya Amince a Shigo da Kayan Abinci ba Tare da Karɓar Haraji ba   Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da dena karbar haraji da cire harajin VAT ga kayan abinci da za a shigo dasu kasar nan. Ma’aikatar...

Ambaliyar Ruwa ta Tafi da Gidaje 200 a Jihar Kebbi

0
Ambaliyar Ruwa ta Tafi da Gidaje 200 a Jihar Kebbi   Hukumomi a jihar Kebbi da ke arewa maso yammacin Najeirya sun ce gwamman mutane ne suka rasa matsugunansu sakamakon rushewar kusan gidaje 200, bayan wata mumunar ambaliyar ruwa da aka...

Gwamnatin Kano Zata Dauki Matakai 6 Kan Zanga-Zanga

0
Gwamnatin Kano Zata Dauki Matakai 6 Kan Zanga-Zanga   Kano - Gwamnatin jihar Kano ta ce ta nuna takaicinta kan yadda wasu yan daba suka kwace zanga-zangar lumana suka mayar da ita ta ta'addanci. Gwamnatin ta ce tana da cikakken rahoto kan...

Zanga-Zanga: Jami’ar BUK ta Dakatar da ɗaukar Darussa

0
Zanga-Zanga: Jami'ar BUK ta Dakatar da ɗaukar Darussa Hukumar gudanarwar Jami'ar Bayero da ke jihar Kano ta sanar dakatar da ɗaukar darussa zuwa wani lokaci sakamakon zanga-zangar adawa da tsadar rayuwa da ake ci gaba da yi a faɗin Najeriya. Wata...

Hukuncin da Ƴan sandan Somaliya Suka Dauka Kan Mata Masu Saka Niƙabi

0
Hukuncin da Ƴan sandan Somaliya Suka Dauka Kan Mata Masu Saka Niƙabi   Ƴan sanda a birnin Kismayo da ke kudancin Somaliya sun ce za su ɗaure ko su ci tarar matan da ke rufe fuskarsu da niƙabi saboda fargabar cewa...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta