Home Taska Page 23

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Shugaba Tinubu na Shirya Yiwa Majalisar Ministoci Garambawul

0
Shugaba Tinubu na Shirya Yiwa Majalisar Ministoci Garambawul   FCT, Abuja - Akwai yiwuwar shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yiwa majalisar ministocinsa garambawul. Idan ba wani sauyi aka samu ba, Shugaba Tinubu zai yi garambawul ɗin ne a cikin sati mai...

Dalilin da Yasa na Ajiye Aikina a Matsayin Mai Magana da Yawun Tinubu –...

0
Dalilin da Yasa na Ajiye Aikina a Matsayin Mai Magana da Yawun Tinubu - Ngelale   Mai bai wa shugaban Najeriya shawara na musamman kan harkokin yaɗa labarai, Ajuri Ngelale ya sanar da ajiye aikinsa 'na wucin gadi' Cikin wata sanarwa da...

Matatar Dangote da Sauran Matatun Cikin Gida na da Damar Sayar da Man ga...

0
Matatar Dangote da Sauran Matatun Cikin Gida na da Damar Sayar da Man ga Duk Wanda ke Buƙata - NNPCL   Babban kamfanin mai na Najeriya, NNPCL ya musanta zargin da ya ce ƙungiyar kare haƙƙin Musulmi ta Najeriya, MURIC ta...

Gwamnatin Tarayya ta Fayyace Batun Shekarun Zana WAEC/NECO

0
Gwamnatin Tarayya ta Fayyace Batun Shekarun Zana WAEC/NECO   Abuja - Gwamnatin tarayya ƙarƙashin jagoranci Bola Ahmed Tinubu ta yi ƙarin haske kan batun mafi ƙarancin shekarun zana jarabawar gama sakandire a Najeriya. Rahotannin da ke yawo sun yi iƙirarin cewa gwamnatin...

Gwamnatin Zamfara ta Magantu Kan Zargin Biyan ‘Yan Ta’adda Kudin Sulhu

0
Gwamnatin Zamfara ta Magantu Kan Zargin Biyan 'Yan Ta'adda Kudin Sulhu   Jihar Zamfara - Gwamnatin jihar Zamfara ta nesanta kanta da sanarwar da aka ce ta fito daga gare ta na shirin tattaunawa da yan ta'adda domin sulhu. Sakataren gwamnatin Zamfara,...

Tashin Fetur: Ana son Bata Sunan Tinubu – Sheikh Jingir

0
Tashin Fetur: Ana son Bata Sunan Tinubu - Sheikh Jingir   Jihar Plateau - Shugaban kungiyar Izala mai hedikwata a jihar Filato ya yi kira ga shugaba Bola Tinubu kan tausayawa talakawa. Sheikh Muhammadu Sani Yahaya Jingir ya yi magana ne kan...

Tashin Fetur: Gwamnatin Ekiti ta Rage wa Ma’aikata Ranakun Zuwa Aiki

0
Tashin Fetur: Gwamnatin Ekiti ta Rage wa Ma'aikata Ranakun Zuwa Aiki Jihar Ekiti - Gwamnan jihar Ekiti, Biodun Oyebanji ya amince ma'aikata su rika zama suna aiki daga gida a wasu kwanakin mako. Gwamnan ya ɗauki wannan matakin ne domin ragewa...

Nan da ƙarshen Mako Man Fetur Zai Wadata a Ko’ina – Gwamnatin Najeriya

0
Nan da ƙarshen Mako Man Fetur Zai Wadata a Ko'ina - Gwamnatin Najeriya   Ƙaramin Ministan Albarkatun Man Fetur, Heineken Lokpobiri ya ce daga yanzu zuwa ƙarshen mako man fetur zai wadata a ko'ina a faɗin ƙasar. Ministan ya bayar da wannan...

Ambaliyar Ruwa: Za a yi Mamakon Ruwan Sama na Kwana Biyar a Jihohi 21...

0
Ambaliyar Ruwa: Za a yi Mamakon Ruwan Sama na Kwana Biyar a Jihohi 21 - NIMET   Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta yi hasashen cewa mamakon ruwan sama da za a yi kwana biyar ana yi, zai janyo ambaliyar ruwa a wurare...

Gwamnatin Najeriya ta ƙara Kashi 50 na Kuɗin Abincin Fursunoni da ke Faɗin ƙasar

0
Gwamnatin Najeriya ta ƙara Kashi 50 na Kuɗin Abincin Fursunoni da ke Faɗin ƙasar   Gwamnatin Najeriya ta amince da ƙara kashi 50 na kuɗin abincin fursunonin da ke gidajen gyaran hali a faɗin ƙasar. Da yake jawabi ga manema labarai a...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta