Zaman Lafiya Shine Abu Mafi Muhimmanci – Sarkin Musulmai
Zaman Lafiya Shine Abu Mafi Muhimmanci - Sarkin Musulmai
Mai Alfarma Sarkin Musulmi Sa'ad Abubakar III ya ce ba za a yi yaki ba a Nigeria.
Sarkin Musulmi ya yi wannan jawabin ne a ranar Laraba a Abuja wurin taron NIREC.
Ya...
Majalisar Dattawa ta Saka Sabuwar Doka Akan Masu Biyan Masu Garkuwa da Mutane Kudin...
Majalisar Dattawa ta Saka Sabuwar Doka Akan Masu Biyan Masu Garkuwa da Mutane Kudin Fansa
Majalisar dattawa a ranar Laraba ta gabatar da sabuwar dokar haramta biyan masu garkuwa da mutane kudin fansa.
Ezrel Tabiowo, hadimin shugaban majalisar dattawa, Ahmed Lawan,...
‘Yan Bindiga Sukai Hari Jahar Kaduna Sun Kashe Mutane 8
'Yan Bindiga Sukai Hari Jahar Kaduna Sun Kashe Mutane 8
Gwamnatin jahar Kaduna ta sanar da wani mugun hari da 'yan bindiga suka kai Chikun inda suka halaka rayuka 8.
Kamar yadda kwamishinan tsaron cikin gida na jahar ya sanar, 'yan...
Nigeria Air: Kamfanin Jirgin Saman Nageriya Zai Fara Aiki a 2022
Nigeria Air: Kamfanin Jirgin Saman Nageriya Zai Fara Aiki a 2022
Ministan Sufurin jirgin sama, Sanata Hadi Sirika, ya bayyana cewa sabon kamfanin jirgin sama mallakin gwamnatin tarayya, Nigeria Air zai fara aiki a farkon shekarar 2022.
Sirika ya bayyana hakan...
Zanga-Zangar ‘Yan Kwadago: Sifeto Janar na ‘Yan Sanda ya Tura Jami’an ‘Yan Sanda Jahar...
Zanga-Zangar 'Yan Kwadago: Sifeto Janar na 'Yan Sanda ya Tura Jami'an 'Yan Sanda Jahar Kaduna
Shugaban ‘Yan Sanda na kasa ya tada Dakaru na musamman zuwa Kaduna.
IGP Usman Alkali Baba ya bada umarnin a tabbatar da zaman lafiya a jahar.
Hakan...
Hukumar EFCC ta Kama Tsohon Gwamnan Jahar Kwara, Abdulfatah Ahmed
Hukumar EFCC ta Kama Tsohon Gwamnan Jahar Kwara, Abdulfatah Ahmed
Hukumar EFCC ta yi babban kamu yayin da ta kame tsohon gwamnan jahar Kwara Abdulfatah Ahmed.
Rahoto ya bayyana cewa, ana zargin gwamnan da karkatar da wasu makudan kudade mallakar jahar.
An...
Masarautar Katsina ta Fadi Dalilinta na Soke Hawan Sallah a Wannan Shekarar
Masarautar Katsina ta Fadi Dalilinta na Soke Hawan Sallah a Wannan Shekarar
Sarkin Katsina ya kashe bukukuwan hawan sallah a wannan shekara.
Abdulmumin Kabiru Usman ya bayyana wannan a wata sanarwa jiya.
Mai martaba ya ce za ayi amfani da lokacin wajen...
Sarkin Musulmai, Sa’ad Abubakar ya Sanar da Ranar Alhamis 13 ga Watan Mayu 2021...
Sarkin Musulmai, Sa'ad Abubakar ya Sanar da Ranar Alhamis 13 ga Watan Mayu 2021 a Matsayin Ranar Sallah
Sanarwar kwamitin ganin wata a Najeriya ta bayyana cewa, ba a alamar watan Shawwal ba.
An sanar cewa, gobe za a tashi da...
Jami’an ‘Yan Sanda 21 Sun Rasa Rayukansu a Harin da ‘Yan Bindiga Suka Kai...
Jami'an 'Yan Sanda 21 Sun Rasa Rayukansu a Harin da 'Yan Bindiga Suka Kai Jahar Akwa Ibom
Hukumar yan sanda a jahar Akwa Ibom ta bayyana wa gwamnan jahar cewa jami'an yan sanda 21 ne suka rasa rayukansu a harin...
Greenfield: ‘Yan Bindigan da Suka Sace Daliban Sun Sake Tuntubar Iyayen Daliban Kan Batun...
Greenfield: 'Yan Bindigan da Suka Sace Daliban Sun Sake Tuntubar Iyayen Daliban Kan Batun Kudin Fansa
'Yan bindigan da suka sace daliban Greenfield sun sake tuntubar iyayen daliban kan batun fansa.
Sun bayyana sabuwar bukatarsu ta biyan kudin fansa bayan wucewar...