Home Taska Page 239

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Miji ya Kashe Matarsa Akan N1000 a Jahar Adamawa

0
Miji ya Kashe Matarsa Akan N1000 a Jahar Adamawa Wani magidanci ya halaka matarsa saboda ta tambaye shi ya biya ta bashin N1000 da ya karba. Rahotanni sun bayyana cewa magidancin mai shekaru 41 ya buga kan matarsa da bango ne...

Babban Bankin Najeriya ya Kaddamar da Tsarin Gwajin Kudin Intanet

0
Babban Bankin Najeriya ya Kaddamar da Tsarin Gwajin Kudin Intanet Babban bankin Najeriya ya sanar da ranar da zai fara gwajin kudaden intanet da ya kirkira. A baya babban bankin Najeriya ya haramta amfani da kudaden intanet, amma yanzu ya yi...

Da Zarar Twitter ta yi Rijista da NBC da CAC Zamu Janye Dakatarwar –...

0
Da Zarar Twitter ta yi Rijista da NBC da CAC Zamu Janye Dakatarwar - Gwamnatin Tarayya   Gwamnatin tarayyar Nigeria ta ce bata hana yan kasa amfani da Manhajar Twitter ba. Gwamnatin ta ce duk da dakatarwar, yan Nigeria na cigaba da...

Rundunar ‘Yan Sandan Jahar Zamfara Sun Kashe Hatsabibin ‘Dan Bindiga Sun Ceto Mutane 11

0
Rundunar 'Yan Sandan Jahar Zamfara Sun Kashe Hatsabibin 'Dan Bindiga Sun Ceto Mutane 11 Yan sanda a jahar Zamfara sun tafka gumurzu da yan bindiga a hanyar Gusau zuwa Sokoto. Yan bindigan sun tare hanyar ne suna yi wa matafiya fashi...

Kungiyar SOKAPU ta Caccaki Gwamnatin Tarayya Kan Yadda Rikon Lamarin ‘Yan Fashi da Makiyaya...

0
Kungiyar SOKAPU ta Caccaki Gwamnatin Tarayya Kan Yadda Rikon Lamarin 'Yan Fashi da Makiyaya Dake Addabar Yankin Arewacin Najeriya Wata fitacciyar kungiyar Kudancin Kaduna, SOKAPU, ta nemi gwamnatin tarayya da ta bayyana ‘yan fashi da makiyaya makasa a matsayin ‘yan...

‘Yan Bindiga Sun Hallaka Manoma Biyar a Jahar Nasarawa

0
'Yan Bindiga Sun Hallaka Manoma Biyar a Jahar Nasarawa   Wasu yan bindiga da ba'a san ko su waye ba sun kashe manoma yan kabilar Tiv guda 5 a ƙauyen Gidan Sule, jahar Nasarawa Lamarin ya faru ne da daren ranar Laraba,...

Mutane 7 Sun Rasa Rayukansu Sanadiyyar Hatsarin Mota a Kan Hanyar Lambata Zuwa Minna

0
Mutane 7 Sun Rasa Rayukansu Sanadiyyar Hatsarin Mota a Kan Hanyar Lambata Zuwa Minna   Hatsarin mota ya yi sanadiyyar mutuwar wasu mutane 7 a kan hanyar Lambata zuwa Minna. Hatsarin ya faru da safiyar yau Alhamis, 22 ga watan Yuli mintoci...

Kotun Jamhuriyar Benin na Kokarin Mika Sunday Igboho ga Gwamnatin Najeriya

0
Kotun Jamhuriyar Benin na Kokarin Mika Sunday Igboho ga Gwamnatin Najeriya Rahoto ya bayyana cewa, an samu labarin ranar da za a saurari karar yiwuwar mika Sunday Igboho ga gwamnatin Najeriya. Rahoton ya ce, a yau Alhamis ne kotu zata zauna...

Jami’an Tsaro Sun Dakili Harin da Mayakan Boko Haram Sukai Yunkurin Kaiwa Jahar Yobe

0
Jami'an Tsaro Sun Dakili Harin da Mayakan Boko Haram Sukai Yunkurin Kaiwa Jahar Yobe Jami'an tsaro sun dakile wani gari da aka yi niyyar kaiwa a garin Geidam a jahar Yobe kamar yadda Daily Trust ta ruwaito. Mayakan Boko haram, wanda...

‘Yan Bindiga Sun Hallaka Jami’an ‘Yan Sanda Huɗu a Jahar Enugu

0
'Yan Bindiga Sun Hallaka Jami'an 'Yan Sanda Huɗu a Jahar Enugu Aƙalla jami'an yan sanda huɗu aka kashe a wani hari da yan bindiga suka kai wurin binciken abun hawa dake yankin Obeagu-Amechi, ƙaramar hukumar Enugu ta kudu, jahar Enugu,...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta