Home Taska Page 238

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Rikice ya Tsinke Tsakanin ‘Yan Kungiyar Shi’a da Jama’ar Yankin Dorayi Babba a Jahar...

0
Rikice ya Tsinke Tsakanin 'Yan Kungiyar Shi'a da Jama'ar Yankin Dorayi Babba a Jahar Kano A ranar Litinin, an ruwaito barkewar rikici tsakanin jama'an yankin Dorayi Babba a jahar Kano da mabiyar kungiyar IMN da aka fi sani da mabiyar...

Mike Ozekhome ya Caccaki FBI Kan Umarnin Kama Abba Kyari

0
Mike Ozekhome ya Caccaki FBI Kan Umarnin Kama Abba Kyari   Wani babban lauya a Najeriya ya caccaki FBI kan umarnin kame jami'in dan sanda Abba Kyari. Lauyan ya ce, FBI ba ta da ikon tasa keyar Abba Kyari zuwa Amurka ba...

Yadda Taron ASUU da Gwamnatin Tarayya ya Kasance

0
Yadda Taron ASUU da Gwamnatin Tarayya ya Kasance Gwamnatin tarayya ta nuna gamsuwarta game da taron da ya gudana tsakaninta da ASUU. Ministan kwadugo, Chris Ngige, ya bayyana taron na su a matsayin wanda aka ci nasara. Shugaban ASUU ta kasa, Farfesa...

ɗaliban FGC Yauri Guda 2 Sun Tsere Daga Hannun ‘Yan Bindiga

0
ɗaliban FGC Yauri Guda 2 Sun Tsere Daga Hannun 'Yan Bindiga   Wasu ɗalibai guda biyu daga cikin waɗanda aka sace a FGC Yauri, jahar Kebbi sun kubuta daga hannun yan bindiga. Rahotanni sun bayyana cewa an gano ɗaliban ne a dajin...

Sufeton ‘Yan Sanda Usman Alkali ya Bada Umarnin Dakatar da Abba Kyari

0
Sufeton 'Yan Sanda Usman Alkali ya Bada Umarnin Dakatar da Abba Kyari   Sufeton 'yan sanda IGP Usman Alkali ya ba da umarnin a gaggauta dakatar da Abba Kyari. Wannan na zuwa ne yayin da korafe-korafe suka yi yawa kan zargin Abba...

Sunday Igboho: Lauyan Igboho ya Bukaci Kotu  ta Bada Belin Shi Don ya Kula...

0
Sunday Igboho: Lauyan Igboho ya Bukaci Kotu  ta Bada Belin Shi Don ya Kula da Raunikan Jikinsa   Lauyan Igboho ya ce mutumin ya jigata sosai kuma yana bukatan ganin Likita Ya mika bukata ga kotu a bashi beli don ya kula...

Kotu ta Bada Umarnin Sakin Zakzaky da Matarsa

0
Kotu ta Bada Umarnin Sakin Zakzaky da Matarsa Rahotanni da muke samu sun bayyana cewa, a yau 28 ga watan Yuli, an yanke hukunci kan Zakzaky da matarsa, inda tuni aka wanke su daga zargi. A cewar lauyan Zakzaky, Barista Sadau...

Ofishin Binciken Hatsari ya yi Watsi Akan Binciko Lamarin Fashewar Tayar Jirgin Sama a...

0
Ofishin Binciken Hatsari ya yi Watsi Akan Binciko Lamarin Fashewar Tayar Jirgin Sama a Jahar Kwara   Ofishin binciken hatsari ya bayyana dalilin da ya sa ya yanke shawarar kin binciko lamarin da ke kewaye da fashewar taya a Filin jirgin...

Zanton Kudade: ‘Yan Fashi Sun Sace Takardun Jarrabawar NECO a Jahar Kaduna

0
Zanton Kudade: 'Yan Fashi Sun Sace Takardun Jarrabawar NECO a Jahar Kaduna ‘Yan fashi da makami sun yi awon gaba takardun tambayoyin jarrabawar NECO bisa zaton kunshin kudade ne a Jahar Kaduna. Bayanai sun ce tun daga banki ‘yan fashin suke...

IPOB: Kasar Amurka ta Rufe Asusun Ajiyar Kudin Kungiyar Biafra

0
IPOB: Kasar Amurka ta Rufe Asusun Ajiyar Kudin Kungiyar Biafra   Wata banki a kasar Amurka ta rufe asusun ajiyar kudi na kungiyar masu son kafa Biafra, IPOB. Bankin ta rufe asusun ne bayan an yi zargin ana aikata abubuwa masu alaka...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta