Kasashen Afrika 7 da ‘Dan Najeriya Zai Iya Zuwa a Mota
Kasashen Afrika 7 da 'Dan Najeriya Zai Iya Zuwa a Mota
Akwai wasu kasashe dake iyaka da Najeriya da mutum zai iya zuwa a mota don yawon bude ido ba tare da hawa jirgi ba.
Tafiya a mota na da amfani...
Ministan Sadarwa, Dr Isa Ali Pantami ya Lashe Lambar Yabo
Ministan Sadarwa, Dr Isa Ali Pantami ya Lashe Lambar Yabo
Dr. Isa Ali Ibrahim Pantami ya zama gwarzon Ministan shekarar nan ta 2021.
Mujallar People and Power ce ta ba Ministan sadarwan wannan lambar yabo.
Hakan na zuwa ne lokacin da aka...
Muhimmancin Dacewa da Daren Lailatul Qadri – Dr Kabir Asgar
Muhimmancin Dacewa da Daren Lailatul Qadri - Dr Kabir Asgar
Mabiya addinin Islama na cikin kwanaki goma na karshe a watan Ramadana.
Malaman addinin sun kwadaitar da mabiyansu da su dukufa cikin Ibada a wadannan kwanaki.
A hira da wani babban Malami,...
Shigar Boko Haram Abuja: Kakakin Rundunar ‘Yan Sandan Babban Birnin Tarayya, Mariam Yusuf ta...
Shigar Boko Haram Abuja: Kakakin Rundunar 'Yan Sandan Babban Birnin Tarayya, Mariam Yusuf ta Musanta Batun
Rundunar 'yan sandan babban birnin tarayya ta musanta rade-radin shigar Boko Haram garin.
Kamar yadda kakakin rundunar, Mariam Yusuf ta sanar, a halin yanzu jami'an...
Mamaye Garin Kala-Balge: Sojojin Najeriya Sun Dakile Harin ‘Yan Ta’addan Boko Haram a Jahar...
Mamaye Garin Kala-Balge: Sojojin Najeriya Sun Dakile Harin 'Yan Ta'addan Boko Haram a Jahar Borno
'Yan ta'addan Boko Haram sun kai hari garin Rann, hedkwatar garin Kala-Balge a jahar Borno.
Sojojin Najeriya sun samu nasarar dakile harin, sun kuma hana 'yan...
Jami’an Hukumar Kwastam Sun Kwato Buhuhunan Shinkafa a Jahar Oyo
Jami'an Hukumar Kwastam Sun Kwato Buhuhunan Shinkafa a Jahar Oyo
Jami'an hukumar kwastam sun dira kasuwar Oja Oba dake Ibadan, babban birnin jahar Oyo inda suka yi awon gaba da buhuhunan shinkafa.
Kakakin hukumar kwastam ɗin na Sakta A, ya tabbatar...
‘Yan Ta’addan ISWAP Sun Kai Hari Garin Ajiri Dake Jahar Borno
'Yan Ta'addan ISWAP Sun Kai Hari Garin Ajiri Dake Jahar Borno
'Yan ta'addan ISWAP sun kai mugun farmaki garin Ajiri dake karamar hukumar Mafa a Borno.
Sun kai harin ne a ranar Lahadi amma har yanzu ba a san iyakar barnar...
Kungiyar Kwadago ta Kasa Reshen Jahar Kaduna ta Alakanta Rashin Tsaro a Jahar da...
Kungiyar Kwadago ta Kasa Reshen Jahar Kaduna ta Alakanta Rashin Tsaro a Jahar da Korar Ma'aikata da Gwamnatin Jahar ta yi
Kungiyar kwadago ta alakanta karuwar rashin tsaro a jahar Kaduna ta korar ma'aikata a jahar.
Kungiyar ta bayyana haka ne...
Masu Garkuwa da Mutane Sunyi Garkuwa da Mahaifiyar ‘Dan Majalisar Dokokin Jahar Neja
Masu Garkuwa da Mutane Sunyi Garkuwa da Mahaifiyar 'Dan Majalisar Dokokin Jahar Neja
‘Yan bindiga sun kai hari jahar Neja a daren ranar Alhamis inda suka yi awon gaba da wasu mutane, ciki har da mahaifiyar wani dan majalisa, Honarabul...
Hadin Baki da ‘Yan Bindiga: Sarkin Katsina ya Dakatad da Hakimin Kankara, Abubakar Yusuf
Hadin Baki da 'Yan Bindiga: Sarkin Katsina ya Dakatad da Hakimin Kankara, Abubakar Yusuf
Ana zargin wani Sarkin gargajiya da goyawa yan bindiga baya a garin Katsina .
Wannan ya biyo bayan mutuwan dan bindigan da ya sace dalibai a Kankara.
An...