Mutuwar Sheƙau: Rundunar Sojojin ƙasar nan Tayi Magana Kan Rahoton
Mutuwar Sheƙau: Rundunar Sojojin ƙasar nan Tayi Magana Kan Rahoton
Rundunar sojojin ƙasar nan tayi magana kan rahoton dake nuna cewa shugaban Mayaƙan Boko Haram, Abubakar Sheƙau, ya sheƙa lahira.
Sojojin sun ce a halin yanzun ba zasu iya tabbatar da...
Dalilin da Yasa Shugaban Boko Haram, Shekau ya Kashe Kansa
Dalilin da Yasa Shugaban Boko Haram, Shekau ya Kashe Kansa
An gano cewa mayakan ISWAP sun mamaye dajin Sambisa inda suka fi karfin dakarun Shekau tun a ranar Laraba.
Shugabannin ISWAP sun bukaci Shekau da ya mika wuya sannan dakarunsa su...
KYPC: Ziyarar Gani da Ido
KYPC: Ziyarar Gani da Ido
A kokarinta na wayar da kan al'uma don Samar da Shugabanci da Shugabanni nagari, a jahar Kano, kungiyar Youth Promotion Council (KYPC) a karkashin Shugabancin Comrade Idris Ibrahim Unguwar gini, ta fito da wani tsare...
Kungiyar Kwadago ta Dakatar da Yajin Aikin da ta Shiga a Jahar Kaduna
Kungiyar Kwadago ta Dakatar da Yajin Aikin da ta Shiga a Jahar Kaduna
Kungiyar kwadago ta Najeriya ta dakatar da yajin aikin da ta tsunduma a jahar Kaduna a makon nan.
Kungiyar ta sanar da dakatarwar ne ta bakin shugabanta, Ayuba...
Zaman Lafiya Shine Abu Mafi Muhimmanci – Sarkin Musulmai
Zaman Lafiya Shine Abu Mafi Muhimmanci - Sarkin Musulmai
Mai Alfarma Sarkin Musulmi Sa'ad Abubakar III ya ce ba za a yi yaki ba a Nigeria.
Sarkin Musulmi ya yi wannan jawabin ne a ranar Laraba a Abuja wurin taron NIREC.
Ya...
Majalisar Dattawa ta Saka Sabuwar Doka Akan Masu Biyan Masu Garkuwa da Mutane Kudin...
Majalisar Dattawa ta Saka Sabuwar Doka Akan Masu Biyan Masu Garkuwa da Mutane Kudin Fansa
Majalisar dattawa a ranar Laraba ta gabatar da sabuwar dokar haramta biyan masu garkuwa da mutane kudin fansa.
Ezrel Tabiowo, hadimin shugaban majalisar dattawa, Ahmed Lawan,...
‘Yan Bindiga Sukai Hari Jahar Kaduna Sun Kashe Mutane 8
'Yan Bindiga Sukai Hari Jahar Kaduna Sun Kashe Mutane 8
Gwamnatin jahar Kaduna ta sanar da wani mugun hari da 'yan bindiga suka kai Chikun inda suka halaka rayuka 8.
Kamar yadda kwamishinan tsaron cikin gida na jahar ya sanar, 'yan...
Nigeria Air: Kamfanin Jirgin Saman Nageriya Zai Fara Aiki a 2022
Nigeria Air: Kamfanin Jirgin Saman Nageriya Zai Fara Aiki a 2022
Ministan Sufurin jirgin sama, Sanata Hadi Sirika, ya bayyana cewa sabon kamfanin jirgin sama mallakin gwamnatin tarayya, Nigeria Air zai fara aiki a farkon shekarar 2022.
Sirika ya bayyana hakan...
Zanga-Zangar ‘Yan Kwadago: Sifeto Janar na ‘Yan Sanda ya Tura Jami’an ‘Yan Sanda Jahar...
Zanga-Zangar 'Yan Kwadago: Sifeto Janar na 'Yan Sanda ya Tura Jami'an 'Yan Sanda Jahar Kaduna
Shugaban ‘Yan Sanda na kasa ya tada Dakaru na musamman zuwa Kaduna.
IGP Usman Alkali Baba ya bada umarnin a tabbatar da zaman lafiya a jahar.
Hakan...
Hukumar EFCC ta Kama Tsohon Gwamnan Jahar Kwara, Abdulfatah Ahmed
Hukumar EFCC ta Kama Tsohon Gwamnan Jahar Kwara, Abdulfatah Ahmed
Hukumar EFCC ta yi babban kamu yayin da ta kame tsohon gwamnan jahar Kwara Abdulfatah Ahmed.
Rahoto ya bayyana cewa, ana zargin gwamnan da karkatar da wasu makudan kudade mallakar jahar.
An...












