Home Taska Page 245

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Abin Fashewa da Boko Haram ta Dasa ya yi Sanadiyyar Mutuwar Wasu Sojoji

0
Abin Fashewa da Boko Haram ta Dasa ya yi Sanadiyyar Mutuwar Wasu Sojoji   An rahoto cewa mayakan Boko Haram sun kashe sojoji uku a jihar Borno. Jami’an tsaron na Najeriya sun mutu ne bayan sun shiga abubuwan fashewa da yan ta’addan...

Sojojin Najeriya Sun Kama Wani Mai Kaiwa ‘Yan Bindiga Rahoto, Sun Kuma Ceto Wasu

0
Sojojin Najeriya Sun Kama Wani Mai Kaiwa 'Yan Bindiga Rahoto, Sun Kuma Ceto Wasu Dakarun Sojin Najeriya sun samun nasarar ceto mata da yaran da akayi garkuwa da su a jihar Katsina yayinda suka kwato shanu 75 da yan bindiga...

Jaruma Nafisa Abdullahi ta Musanta Zargin da Malam Lawal Gusau ya yi Ma ta

0
Jaruma Nafisa Abdullahi ta Musanta Zargin da Malam Lawal Gusau ya yi Ma ta   Mai rajin kare hakkin dan Adam, malam Lawal Gusau ya yi wa jaruma Nafisa Abdullahi fallasa. Kamar yadda ya fitar a wata takarda, ya zargeta da fasa...

Adadin Mutanen da Suka Kamu da Cutar Korona Ranar Talata

0
Adadin Mutanen da Suka Kamu da Cutar Korona Ranar Talata   A ranar Litinin an dan samu sauki, mutane 397 suka kamu da cutar Korona. Amma ranar Talata bata yi kyau ba yayinda aka koma inda aka fito. Har wa yau Najeriya bata...

Yaduwar Cutar Korona Zata Karu a Watan Janairu – NCDC

0
Yaduwar Cutar Korona Zata Karu a Watan Janairu - NCDC   NCDC, cibiyar yaki da cututtuka masu yaduwa, ta ce 'yan Nigeria sun yi uwar watsi da matakan dakile yaduwar annobar korona. Shuagaban NCDC ya ce 'yan Nigeria su shirya domin za'a...

Kaduna: ‘Yan Sanda Sun Kashe ‘Yan Bindiga, Sun Ceto Wasu Daga Hannun Su

0
Kaduna: 'Yan Sanda Sun Kashe 'Yan Bindiga, Sun Ceto Wasu Daga Hannun Su An ceto mutane 23 da suka hada da kananan yara da mata wanda yan bindiga suka yi garkuwa da su a wata musayar wuta a Jihar Katsina. Yan...

ALLAH ya yi wa Sarkin Hausawan Legas Rasuwa

0
ALLAH ya yi wa Sarkin Hausawan Legas Rasuwa   HRH Alhaji Muhammadu San Kabir, sarkin Hausawan jihar Legas ya rasu ranar Alhamis da ta gabata. Marigayi Kabir ya taba zama mataimaki kafin daga bisani ya zama shugaban riko a karamar Mushin ta...

‘Yan Bindiga Sun Kashe Wani Fitaccen Mafarauci

0
'Yan Bindiga Sun Kashe Wani Fitaccen Mafarauci Daya daga cikin mafarautan jihar Adamawa, Young Mori, ya riski ajalinsa a jihar Kaduna da safiyar Talata. Kamar yadda bayanai suka kammala, masu kiwon shanu ne suka kashe shi bayan sun sha musayar wuta. Mori...

Kamuwa da Cutar Korona: Wasu ‘Yan Najeriya Sun Mayarwa da Bill Gate Martani

0
Kamuwa da Cutar Korona: Wasu 'Yan Najeriya Sun Mayarwa da Bill Gate Martani   Yan Najeriya a kafafen ra'ayi da sada zumunta sun caccaki mu'assasin kamfanin Microsoft Bill Gates, kan jawabin da yayi na cewa bai san dalilin da ya sa...

Kano: Kotun Majistire ta zartar da Hukuncin Bulala Kan Wasu Matasa

0
Kano: Kotun Majistire ta zartar da Hukuncin Bulala Kan Wasu Matasa   kotun majistire karkashin jagorancin mai shari'a mallam Farouk Ibrahim ta zartar hukuncin bulala 12 kan wasu matasa. Alkalin ya zartar da hukuncin kan Muhammad Sani da Saddam Ali bayan ya...
- Advertisement -
Latest News
Sanata Ndume ya Caccaki Hukumar Alhazai Kan Karin Kudin Hajjin 2024Gwamna Dapo Abiodun ya Rage Kaso 50 Cikin 100 na Farashin ShinkafaKarkatar da Kayan Tallafi: An Garkame Shugaban Kungiyar 'Yan Kwadago na Jihar YobeKisan Sojoji 17: Shugaba Tinubu ya ba da Sabon Umarni ga Dattawa da Sarakunan OkuamaDakarun Sojoji Sun Hallaka Hatsabibin 'Dan Ta'adda, Junaidu Fasagora da MayakansaDangote ya Kaddamar da Tallafin Rabon Abinci na N15bnƳan Sanda Sun Dakile Yunkurin Garkuwa a Katsina, Sun Ceto Ma'aurataKungiyoyin da Suke Taimakawa Ta’addanci a NajeriyaGwamnatin Najeriya ta sa Hannu Kan Gina Cibiyar Wutar Lantarki Mai Amfani da Ruwa da RanaYa Kamata mu Zama Masu Gaskiya Dangane da Albarkatun da Allah ya ba mu - Remi TinubuAbubuwan da ke Kawo Tangarɗa a Yunƙurin Inganta Wutar Lantarki a NajeriyaBayan Wanke Ido da Fitsari: Mutum ya Kamu da MakantaDireba ya Yanke Jiki ya Mutu Yana Tsaka da Tuka DalibaiKungiyoyin Arewa Sun Soki Majalisa Kan Dakatar da Abdul NingiJerin Kasuwannin da za a Samu Kayan Abincin Cikin Rahusa a Legas