Abin Fashewa da Boko Haram ta Dasa ya yi Sanadiyyar Mutuwar Wasu Sojoji
Abin Fashewa da Boko Haram ta Dasa ya yi Sanadiyyar Mutuwar Wasu Sojoji
An rahoto cewa mayakan Boko Haram sun kashe sojoji uku a jihar Borno.
Jami’an tsaron na Najeriya sun mutu ne bayan sun shiga abubuwan fashewa da yan ta’addan...
Sojojin Najeriya Sun Kama Wani Mai Kaiwa ‘Yan Bindiga Rahoto, Sun Kuma Ceto Wasu
Sojojin Najeriya Sun Kama Wani Mai Kaiwa 'Yan Bindiga Rahoto, Sun Kuma Ceto Wasu
Dakarun Sojin Najeriya sun samun nasarar ceto mata da yaran da akayi garkuwa da su a jihar Katsina yayinda suka kwato shanu 75 da yan bindiga...
Jaruma Nafisa Abdullahi ta Musanta Zargin da Malam Lawal Gusau ya yi Ma ta
Jaruma Nafisa Abdullahi ta Musanta Zargin da Malam Lawal Gusau ya yi Ma ta
Mai rajin kare hakkin dan Adam, malam Lawal Gusau ya yi wa jaruma Nafisa Abdullahi fallasa.
Kamar yadda ya fitar a wata takarda, ya zargeta da fasa...
Adadin Mutanen da Suka Kamu da Cutar Korona Ranar Talata
Adadin Mutanen da Suka Kamu da Cutar Korona Ranar Talata
A ranar Litinin an dan samu sauki, mutane 397 suka kamu da cutar Korona.
Amma ranar Talata bata yi kyau ba yayinda aka koma inda aka fito.
Har wa yau Najeriya bata...
Yaduwar Cutar Korona Zata Karu a Watan Janairu – NCDC
Yaduwar Cutar Korona Zata Karu a Watan Janairu - NCDC
NCDC, cibiyar yaki da cututtuka masu yaduwa, ta ce 'yan Nigeria sun yi uwar watsi da matakan dakile yaduwar annobar korona.
Shuagaban NCDC ya ce 'yan Nigeria su shirya domin za'a...
Kaduna: ‘Yan Sanda Sun Kashe ‘Yan Bindiga, Sun Ceto Wasu Daga Hannun Su
Kaduna: 'Yan Sanda Sun Kashe 'Yan Bindiga, Sun Ceto Wasu Daga Hannun Su
An ceto mutane 23 da suka hada da kananan yara da mata wanda yan bindiga suka yi garkuwa da su a wata musayar wuta a Jihar Katsina.
Yan...
ALLAH ya yi wa Sarkin Hausawan Legas Rasuwa
ALLAH ya yi wa Sarkin Hausawan Legas Rasuwa
HRH Alhaji Muhammadu San Kabir, sarkin Hausawan jihar Legas ya rasu ranar Alhamis da ta gabata.
Marigayi Kabir ya taba zama mataimaki kafin daga bisani ya zama shugaban riko a karamar Mushin ta...
‘Yan Bindiga Sun Kashe Wani Fitaccen Mafarauci
'Yan Bindiga Sun Kashe Wani Fitaccen Mafarauci
Daya daga cikin mafarautan jihar Adamawa, Young Mori, ya riski ajalinsa a jihar Kaduna da safiyar Talata.
Kamar yadda bayanai suka kammala, masu kiwon shanu ne suka kashe shi bayan sun sha musayar wuta.
Mori...
Kamuwa da Cutar Korona: Wasu ‘Yan Najeriya Sun Mayarwa da Bill Gate Martani
Kamuwa da Cutar Korona: Wasu 'Yan Najeriya Sun Mayarwa da Bill Gate Martani
Yan Najeriya a kafafen ra'ayi da sada zumunta sun caccaki mu'assasin kamfanin Microsoft Bill Gates, kan jawabin da yayi na cewa bai san dalilin da ya sa...
Kano: Kotun Majistire ta zartar da Hukuncin Bulala Kan Wasu Matasa
Kano: Kotun Majistire ta zartar da Hukuncin Bulala Kan Wasu Matasa
kotun majistire karkashin jagorancin mai shari'a mallam Farouk Ibrahim ta zartar hukuncin bulala 12 kan wasu matasa.
Alkalin ya zartar da hukuncin kan Muhammad Sani da Saddam Ali bayan ya...