ALLAH ya yi wa Mutumin da ya Kera Kofar Ka’aba Rasuwa
ALLAH ya yi wa Mutumin da ya Kera Kofar Ka'aba Rasuwa
Shekaru arba'in da uku kenan tun bayan da tsohon sarkin Saudia, Khalidi bin Andul Aziz, ya sauya kofar dakin Ka'aba.
Ya bayar da aikin kera sabuwar kofar ne ga kamfanin...
Garba Shehu ya yi Martani Kan Bring Back Our Boys
Garba Shehu ya yi Martani Kan Bring Back Our Boys
Malam Garba Shehu ya bukaci wadanda suka kalmashe kudaden gangamin BringBackOurBoys da su mayar wa wadanda suka dauka nauyinsu.
Hadimin shugaban kasan ya ce tuni wasu marasa kishin kasa suka shirya...
Yadda ‘Yan Bindiga Sukai Garkuwa da Wasu Mutane
Yadda 'Yan Bindiga Sukai Garkuwa da Wasu Mutane
Yan bindiga sun sake yin garkuwa da wasu mutane 2 a Zamfarawa da ke jihar Katsina da daren Lahadi.
Wani mutum Hamisu Maikarfe ya bayyana cewa sun shigo suna harbe harbe kafin su...
An Kaiwa Hukumar EFCC Korafi Kan Hukumar NERC
An Kaiwa Hukumar EFCC Korafi Kan Hukumar NERC
A yayin da 'yan Nigeria ke tsaka da kukan karin kudun wutar lantarki, sai ga shi an bankado badakala a hukumar NERC.
Wani dan kishin kasa ya rubuta takardar korafi zuwa hukumar EFCC...
Yadda Muka Tafiyu a Hannun ‘Yan Bindiga – Daliban GSSS Kankara
Yadda Muka Tafiyu a Hannun 'Yan Bindiga - Daliban GSSS Kankara
Daliban makarantar GSSS Kankara sun yi bayani filla-filla kan halin da suka tsinci kansu a ciki bayan harin da yan bindiga suka kai masu.
Wani dalibi ya ce a lokacin...
Yadda Wasu Daliban Su Tsira a Hannun ‘Yan Bindiga
Yadda Wasu Daliban Su Tsira a Hannun 'Yan Bindiga
Rahotanni da sanyin safiyar ranar Asabar sun wallafa labarin yadda 'yan bindiga suka kai hari wata makarantar sakandire a Katsina.
'Yan bindiga sun dira dakin kwanan dalibai da ke makarantar sakandiren kimiyya...
Dan Majalisa: Masu Garkuwar Sun Nemi Kudin Fansa
Dan Majalisa: Masu Garkuwar Sun Nemi Kudin Fansa
Masu garkuwa da mutanen da suka sace Honourable Bashir Muhammed sun bukaci a biya naira miliyan 150 kafin su sake shi.
Honourable Muhammed ya kasance mamba a majalisar dokokin jihar Taraba.
Wasu yan bindiga...
Kungiyar PTF ta Koka da Karuwar Cutar Korona
Kungiyar PTF ta Koka da Karuwar Cutar Korona
Kwamitin PTF ya zargi kungiyoyin addini da laifi wajen yaduwar COVID-19.
A halin yanzu cutar ta sake dawo wa, ta na harbin mutane a jihohin Najeriya.
Boss Mustapha ya ce ana saba ka’ida wajen...
Pantami: ‘Yan Najeriya Sunyi Martani Kan Rage Kudin Data
Pantami: 'Yan Najeriya Sunyi Martani Kan Rage Kudin Data
Mutane da dama sun caccaki gwamnati a kan ikirarin ma'aikatar sadarwa ta rage 50% daga kudin data.
Ma'aikatar ta ce tayi ikirarin rage farashin data tun watan Janairun 2020 zuwa watan Nuwamba,...
Brazil: Mutumin da Yafi Kowa Arziki a Kasar ya Rasu
Brazil: Mutumin da Yafi Kowa Arziki a Kasar ya Rasu
Mashahurin attajirin Brazil dan asalin kasar Lebanon Joseph Safra, ya rasu ranar Alhamis ya na da shekara 82, a cewar bankin sa.
An haife shi a 1938 ga wasu iyalai Yahudawa...