HIV: Wadanda Cutar ta fi Kamawa #UNFPA
HIV: Wadanda Cutar ta fi Kamawa #UNFPA
A ranar Talata, UNFPA ta ce kashi 50 bisa 100 na masu HIV karuwai ne da 'yan luwadi.
A cewarta, dole ne duk mai kanjamau ya kiyaye kansa daga COVID-19 don za ta iya...
Rarara: Wata Kotun Kano ta Bukaci da Mawakin ya Gurfana a Gabanta
Rarara: Wata Kotun Kano ta Bukaci da Mawakin ya Gurfana a Gabanta
Babbar kotun shari'a da ke Kano ta bukaci Dauda Kahutu Rarara ya bayyana a gabanta kafin ranar 22 ga watan Disamba.
Hakan ya biyo bayan korafin da mijin wata...
Janar Buratai ya yi Martani Akan Zancen Tsige Shi
Janar Buratai ya yi Martani Akan Zancen Tsige Shi
Shugaban sojojin kasa ya yi magana game da kiran da ake yi na tsige shi.
Laftana Janar Tukur Yusuf Buratai ya ce wasu sun jahilci aikin gidan soja.
. Buratai ya ce za...
Nassarawa: Anyi Nasarar kama Dan Ta’addan da ya Kashe Shugaban APC
Nassarawa: Anyi Nasarar kama Dan Ta'addan da ya Kashe Shugaban APC
A ranar Lahadi, 22 ga watan Nuwamba, aka wayi gari da samun labarin yin garkuwa da shugaban jam'iyyar APC na jihar Nasarawa, Philiph Schekwo.
Jim kadan bayan samun labarin sace...
Gwamnan Kano: Wata Jami’ar Kasar Amurka ta Karrama Gaduje
Gwamnan Kano: Wata Jami'ar Kasar Amurka ta Karrama Gaduje
Jami'ar 'East Carolina' da ke kasar Amurka ta aikowa gwamna Ganduje takardar daukansa aiki a matsayin Farfesa.
A cewar Jami'ar, iliminn Ganduje, kwarewa a mulki, da shaidar kirki da aka yi masa...
Rashin Adalci: Daga Fadar Gaskiya An Rage wa Wani Soja Matsayi
Rashin Adalci: Daga Fadar Gaskiya An Rage wa Wani Soja Matsayi
Hukumar Soji ta hukunta wani babban jami'inta kan saba dokar amfani da kafafen sada zumunta na zamani.
An hukunta Janar Adeniyi tare da hadimin na musamman.
Sojan ya lashi takobin daukaka...
2020: Dalilin da Yasa Wani Dan Sanda ya Zama Gwarzon Jami’i
2020: Dalilin da Yasa Wani Dan Sanda ya Zama Gwarzon Jami'i
Shahrarren dan sanda wanda ake ikirarin bai taba karban cin hanci ba shekaransa 30 yana aiki, CSP Francis Erhabor, ya zama 'Jami'in dan sandan shekara' a zaben lambar yabon...
Dalilin da Yasa Wata Mata Take Son Kotu ta Raba Auranta
Dalilin da Yasa Wata Mata Take Son Kotu ta Raba Auranta
Wata matar aure ta nemi kotu ta raba aurensu da mijinta na tsawon shekaru 18 a garin Ibadan.
Matar mai suna Nafisat ta kafa hujjar cewa mijinta mafadaci ne kuma...
Yadda ‘Yan Bindiga Sukai wa Kanin Wani Tsohon Dan Majalisa
Yadda 'Yan Bindiga Sukai wa Kanin Wani Tsohon Dan Majalisa
'Yan bindiga sun kara kai wani hari a hanyar Kaduna zuwa Zaria a ranar Lahadi, 29 ga watan Nuwamba.
Cikin matafiyan da suka tsare har da dan uwan wani tsohon dan...
Malaman Addinin Musulunci Sun Koka da Mulkin Buhari
Malaman Addinin Musulunci Sun Koka da Mulkin Buhari
Malaman addinin musulunci sun caccaki gwamnatin Buhari a kan rashin tsaro.
A cewarsu, ya gaza kuma duk shugabannin Najeriya su ji tsoron Allah don zai tambayesu.
Sun kuma caccaki malaman da suka yi shiru...