Ibadan: Dalibai Na Fuskantar Tsangwama, an Saka Wuta a Ofishin Shugaban Makarantar
Ibadan: Dalibai Na Fuskantar Tsangwama, an Saka Wuta a Ofishin Shugaban Makarantar
Har yanzu, dalibai basu daina fuskantar tsangwama kan irin tufafin da suke sanyawa ba
Yayinda ake hana wasu shiga don sun sanya Hijabi, ana hana wasu shiga don bayyana...
An Damke Sojojin da Aka Kama Suna Zabgan Matasan da Suka Saba Dokar Hana...
An Damke Sojojin da Aka Kama Suna Zabgan Matasan da Suka Saba Dokar Hana Fita
Hukumar Sojin saman Najeriya ta yi tsokaci kan zargin cin zarafi da take hakkin dan Adam da aka yiwa wasu jami'anta.
Hukumar ta yi Alla-wadai da...
Adamawa: An Fara Mayar da Kayan da Aka Wawashe
Adamawa: An Fara Mayar da Kayan da Aka Wawashe
Mutanen da suka wawashe kayan gwamnati, da gidajen ajiyar abinci a jihar Adamawa sun fara mayar da kayan da suka ɗiba.
Rahotani sun ce tun jiya mutane suka fara fito...
Legas: An Kashe Wasu ‘Yan Sanda Tare da Raunata Wasu Yayin Zanga-Zangar Endsars
Legas: An Kashe Wasu 'Yan Sanda Tare da Raunata Wasu Yayin Zanga-Zangar Endsars
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta ce an kashe jami'anta shida tare da raunata 38 sakamakon barkewar rikici a zanga-zangar nuna adawa da cin zalin 'yan sanda...
Abuja: Hukumar NSCDC ta Sallami Hafsan da Aka Gani a Bidiyo Yana Wawason Kayan...
Abuja: Hukumar NSCDC ta Sallami Hafsan da Aka Gani a Bidiyo Yana Wawason Kayan Abinci
Jami'in NSCDC ya rasa aikinsa sakamakon satan kayan abincin COVID-19 a Abuja
A ranar Litinin bata gari suka fasa runbun abinci a unguwar Gwagwalada sukayi wawason...
LABARI DA DUMI-DUMINSA: Legas ta Sake Rikicewa #ENDSARS
LABARI DA DUMI-DUMINSA: Legas ta Sake Rikicewa #ENDSARS
An lalata motocin BRT da dama a Lagos ranar Talata, 27 Oktoban shekarar 2020 - Yan tawayen sun aikata barnar tasu a Mil 2 wani bangare na jahar ta Legas
Rahotanni sun bayyana...
Kotu ta Umarci Atiku Abubakar da ya Mayar da Tsohuwar Matarsa
Kotu ta Umarci Atiku Abubakar da ya Mayar da Tsohuwar Matarsa
Babbar kotun Kubwa da ke birnin Abuja, ta umarci Abubakar Atiku da yayi gaggawar mayar wa tsohuwar matarsa yaransu 3
Abubakar Atiku, da ne ga tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya,...
Rundunar Soji ta Halaka Wasu ‘Yan Ta’adda, ta Rasa Wasu zakakurarun sojojinta Daga Ciki
Rundunar Soji ta Halaka Wasu 'Yan Ta'adda, ta Rasa Wasu zakakurarun sojojinta Daga Ciki
Sojoji na cigaba da ragargazar 'yan Boko Haram a jihar Borno, duk da 'yan ta'addan na nemo sababbin dabarun kai wa sojojin hari
A ranar Litinin ne...
Abuja: An Fara Wahalar Man Fetur
Abuja: An Fara Wahalar Man Fetur
An fara fuskantar wahalar man fetur a Abuja babban birnin Najeriya.
Layukan motoci da sauran abubuwan hawa sun cika kusan kowanne gidan sayar da mai a Abuja, babban birnin kasar.
Tun a ranar Litinin mazauna Abuja...
Kano: ‘Yan Bindiga Sun Sace Matar Basarake a Jihar
Kano: 'Yan Bindiga Sun Sace Matar Basarake a Jihar
Masarautar Karaye da ke jihar Kano ta sanar da satan matar sarkin kauyen Tsara da ke karamar hukumar Rogo
A ranar Juma'a da misalin karfe 1 na dare 'yan bindiga suka fada...