Home Taska Page 286

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Ibadan: Dalibai Na Fuskantar Tsangwama, an Saka Wuta a Ofishin Shugaban Makarantar

0
Ibadan: Dalibai Na Fuskantar Tsangwama, an Saka Wuta a Ofishin Shugaban Makarantar Har yanzu, dalibai basu daina fuskantar tsangwama kan irin tufafin da suke sanyawa ba Yayinda ake hana wasu shiga don sun sanya Hijabi, ana hana wasu shiga don bayyana...

An Damke Sojojin da Aka Kama Suna Zabgan Matasan da Suka Saba Dokar Hana...

0
An Damke Sojojin da Aka Kama Suna Zabgan Matasan da Suka Saba Dokar Hana Fita Hukumar Sojin saman Najeriya ta yi tsokaci kan zargin cin zarafi da take hakkin dan Adam da aka yiwa wasu jami'anta. Hukumar ta yi Alla-wadai da...

 Adamawa: An Fara Mayar da Kayan da Aka Wawashe 

0
 Adamawa: An Fara Mayar da Kayan da Aka Wawashe       Mutanen da suka wawashe kayan gwamnati, da gidajen ajiyar abinci a jihar Adamawa sun fara mayar da kayan da suka ɗiba.    Rahotani sun ce tun jiya mutane suka fara fito...

Legas: An Kashe Wasu  ‘Yan Sanda  Tare da Raunata Wasu Yayin Zanga-Zangar Endsars 

0
Legas: An Kashe Wasu  'Yan Sanda  Tare da Raunata Wasu  Yayin Zanga-Zangar Endsars       Rundunar 'yan sandan Najeriya ta ce an kashe jami'anta shida tare da raunata 38 sakamakon barkewar rikici a zanga-zangar nuna adawa da cin zalin 'yan sanda...

Abuja: Hukumar NSCDC ta Sallami Hafsan da Aka Gani a Bidiyo Yana Wawason Kayan...

0
Abuja: Hukumar NSCDC ta Sallami Hafsan da Aka Gani a Bidiyo Yana Wawason Kayan Abinci   Jami'in NSCDC ya rasa aikinsa sakamakon satan kayan abincin COVID-19 a Abuja A ranar Litinin bata gari suka fasa runbun abinci a unguwar Gwagwalada sukayi wawason...

LABARI DA DUMI-DUMINSA: Legas ta Sake Rikicewa #ENDSARS

0
LABARI DA DUMI-DUMINSA: Legas ta Sake Rikicewa #ENDSARS An lalata motocin BRT da dama a Lagos ranar Talata, 27 Oktoban shekarar 2020 - Yan tawayen sun aikata barnar tasu a Mil 2 wani bangare na jahar ta Legas Rahotanni sun bayyana...

Kotu ta Umarci Atiku Abubakar da ya Mayar da Tsohuwar Matarsa

0
Kotu ta Umarci Atiku Abubakar da ya Mayar da Tsohuwar Matarsa Babbar kotun Kubwa da ke birnin Abuja, ta umarci Abubakar Atiku da yayi gaggawar mayar wa tsohuwar matarsa yaransu 3 Abubakar Atiku, da ne ga tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya,...

Rundunar Soji ta Halaka Wasu ‘Yan Ta’adda, ta Rasa Wasu zakakurarun sojojinta Daga Ciki

0
Rundunar Soji ta Halaka Wasu 'Yan Ta'adda, ta Rasa Wasu zakakurarun sojojinta Daga Ciki Sojoji na cigaba da ragargazar 'yan Boko Haram a jihar Borno, duk da 'yan ta'addan na nemo sababbin dabarun kai wa sojojin hari A ranar Litinin ne...

Abuja: An Fara Wahalar Man Fetur

0
Abuja: An Fara Wahalar Man Fetur An fara fuskantar wahalar man fetur a Abuja babban birnin Najeriya. Layukan motoci da sauran abubuwan hawa sun cika kusan kowanne gidan sayar da mai a Abuja, babban birnin kasar. Tun a ranar Litinin mazauna Abuja...

Kano: ‘Yan Bindiga Sun Sace Matar Basarake a Jihar

0
Kano: 'Yan Bindiga Sun Sace Matar Basarake a Jihar Masarautar Karaye da ke jihar Kano ta sanar da satan matar sarkin kauyen Tsara da ke karamar hukumar Rogo A ranar Juma'a da misalin karfe 1 na dare 'yan bindiga suka fada...
- Advertisement -
Latest News
Sanata Ndume ya Caccaki Hukumar Alhazai Kan Karin Kudin Hajjin 2024Gwamna Dapo Abiodun ya Rage Kaso 50 Cikin 100 na Farashin ShinkafaKarkatar da Kayan Tallafi: An Garkame Shugaban Kungiyar 'Yan Kwadago na Jihar YobeKisan Sojoji 17: Shugaba Tinubu ya ba da Sabon Umarni ga Dattawa da Sarakunan OkuamaDakarun Sojoji Sun Hallaka Hatsabibin 'Dan Ta'adda, Junaidu Fasagora da MayakansaDangote ya Kaddamar da Tallafin Rabon Abinci na N15bnƳan Sanda Sun Dakile Yunkurin Garkuwa a Katsina, Sun Ceto Ma'aurataKungiyoyin da Suke Taimakawa Ta’addanci a NajeriyaGwamnatin Najeriya ta sa Hannu Kan Gina Cibiyar Wutar Lantarki Mai Amfani da Ruwa da RanaYa Kamata mu Zama Masu Gaskiya Dangane da Albarkatun da Allah ya ba mu - Remi TinubuAbubuwan da ke Kawo Tangarɗa a Yunƙurin Inganta Wutar Lantarki a NajeriyaBayan Wanke Ido da Fitsari: Mutum ya Kamu da MakantaDireba ya Yanke Jiki ya Mutu Yana Tsaka da Tuka DalibaiKungiyoyin Arewa Sun Soki Majalisa Kan Dakatar da Abdul NingiJerin Kasuwannin da za a Samu Kayan Abincin Cikin Rahusa a Legas