NDLEA ta yi Nasarar Kama Wani Mai Fataucin Miyagun Kwayoyi
NDLEA ta yi Nasarar Kama Wani Mai Fataucin Miyagun Kwayoyi
Da wuya mafarkin Adendu Kingsley mai shirin zama ango ya zama gaskiya bayan hukumar NDLEA ta kama shi.
Jami’an hukumar ne suka kama mai shirin zama angon dauke da haramtaccen sinadari.
Sai...
Ranar Auren Baturiya Mai Shekaru 46 da Saurayi dan Kano Mai Shekaru 26
Ranar Auren Baturiya Mai Shekaru 46 da Saurayi dan Kano Mai Shekaru 26
Za a daura auren Janine Sanchez da angonta dan asalin jihar Kano, Suleiman Isah a ranar Lahadi, 13 ga watan Disamba.
An tattaro cewa za a kulla auren...
Ministan Sadarwa ya yi Hani da Siyar Sababbin Layukan Waya
Ministan Sadarwa ya yi Hani da Siyar Sababbin Layukan Waya
Hukumar sadarwan Najeriya, ta umurci dukkan kamfanonin sadarwa su dakatad da rijistan sabbin layukan waya a fadin tarayya.
NCC ta bayyana hakan ne a jawabin da diraktan yada labaranta, Dr. Ikechukwu...
Adadin Mutanen da Suka Kamu da Cutar Karona Ranar Talata
Adadin Mutanen da Suka Kamu da Cutar Karona Ranar Talata
Mutane sun fara sakin jiki kan lamarin annobar Korona kuma daruruwan yan Najeriya na sake kamuwa.
Gwamnatin tarayya ta shawarci masu shirye-shiryen bikin Kirismeti su bi hankali.
Hukumar NCDC ta bayyana adadin...
‘Yan Bindiga Sunyi Garkuwa da Wani Dan Majalisa
'Yan Bindiga Sunyi Garkuwa da Wani Dan Majalisa
'Yan bindiga sun yi garkuwa da dan majalisar jihar Taraba, Honarabul Bashir Mohammed.
'Yan bindigan sun bi Mohammed har gidansa ne a cikin dare suka yi awon gaba da shi.
Rundunar 'yan sandan jihar...
Shugaba Buhari ya Sauke Shugaban NDE
Shugaba Buhari ya Sauke Shugaban NDE
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya sauke Dakta Nasiru Mohammed Ladan Argungun, shugaban NDE daga mukaminsa.
Hakan na dauke ne cikin wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban kasa Garba Shehu ya fitar a ranar...
Gwamnatin Tarayya Tayi Martani Kan ASUU
Gwamnatin Tarayya Tayi Martani Kan ASUU
Gwamnatin tarayya ta musanta maganar da shugaban ASUU yayi a ranar karshen mako.
Ta ce tana kan hanyar cika duk alkawuran da ta daukar wa ASUU, ta ma cika wasu yanzu haka. Sannan sun yi...
ALLAH ya yi wa Muhammad Sani Umar Kalgo Rasuwa
ALLAH ya yi wa Muhammad Sani Umar Kalgo Rasuwa
Manyan mutane da ma su fada a ji a jihar Kebbi sun halarci jana'izar Muhammad Sani Umar Kalgo.
Marigayi Kalgo ya rasu da safiyar ranar Talata bayan fama da gajeriyar rashin lafiya.
An...
An Musanta Rahoton Gidan Rediyo,Kan karbar kudin Fansa da Jami’an Tsaro keyi.
An Musanta Rahoton Gidan Rediyo,Kan karbar kudin Fansa da Jami'an Tsaro keyi.
Shugaban kasuwar siyar da shanu ta kwanar Dangora dake Kano, Sulaiman Yunusa Gwarmai ya bayyana cewar wani rahoto da wani gidan rediyo a jihar ta Kano.
ya kawo dake...
Fatima Yarinya Wadda Ke Rarrafe Cikin Tsakiyar Rana Domin Zuwa Makaranta
Fatima Yarinya Wadda Ke Rarrafe Cikin Tsakiyar Rana Domin Zuwa Makaranta
Tare da cewar rana mai zafi na tsananin dukanta,harma ta ratsa fatar ta,ta keta ta shiga cikin jinin jikinta,amma marainiya Fatima haka take tsantsar kaunar zuwa makaranta.
Binciken Arewa Agenda...













