Bata Gari Sun Fasa Shagon Mansura Isah a Kano
Bata Gari Sun Fasa Shagon Mansura Isah a Kano
Bata gari sun fasa shagunan mutane a garin Kano ciki har da shagon tsohuwar arumar Kannywood, Mansura Isah
Matasan wadanda suka fake da zanga-zangar EndSARS sun kwashe komai da ke ciki shagon...
ASUU: Abinda Yasa ba mu Janye Yajin Aiki ba
ASUU: Abinda Yasa ba mu Janye Yajin Aiki ba
Kungiyar malaman jami'o'i ta Najeriya, ASUU ta ce ba ta janye yakin aikin ta bane don har yanzu gwamnati ba ta yi gwajin tsarin UTAS ba
UTAS dai tsari ne na biya...
Najeriya: An Samu Wasu Daga Cikin Mutane Sun Kamu da Korona Ranar Litinin
Najeriya: An Samu Wasu Daga Cikin Mutane Sun Kamu da Korona Ranar Litinin
Hukumar daƙile cutuka masu yaɗuwa a Najeriya NCDC ta ce adadin mutanen da annobar korona ta harba a ƙasar sun kai 62,111 bayan da aka gano...
Kano: Za a Soma Kama Masu Tallar Maganin Gargajiya ta Hanyar Batsa
Kano: Za a Soma Kama Masu Tallar Maganin Gargajiya ta Hanyar Batsa
Gwamnatin jihar Kano a arewa maso yammacin Najeriya ta kafa wani kwamiti don fara kama masu tallar magugunan gargajiya ta hanyar amfani da kalaman batsa yayin talla.
...
Abuja: Jirgin ‘Yan Sanda ya Tunkari Sansanin ‘Yan Bautar Kasa
Abuja: Jirgin 'Yan Sanda ya Tunkari Sansanin 'Yan Bautar Kasa
Yan daba sun shiga sansanin 'yan bautar kasa da ke Kubwa a Abuja.
Babu wata-wata, da yawansu suka fara kwashe kayan abinci da katifun da aka zuba domin amfanin 'yan gudun...
ENDSARS: An ci Tarar Gidajen Talabijin na Channels, AIT, Arise
ENDSARS: An ci Tarar Gidajen Talabijin na Channels, AIT, Arise
Hukumar Kula da Kafafen Yaɗa Labarai ta NBC a Najeriya ta ci tarar gidajen talabijin na Channels da AIT da Arise game yadda suka yi rahotanni kan zanga-zangar EndSars.
...
Yadda Wasu Ma’aurata Suka Azabtar da Karamar Yarinya
Yadda Wasu Ma'aurata Suka Azabtar da Karamar Yarinya
Rundunar 'yan sanda ta cafke wasu miji da mata, sakamakon kama su da laifin azabtar da karamar yarinya mai shekaru 8 da haihuwa.
Bincike ya nuna cewa, iyalan na azabtar da yarinyar ne,...
Barkewar Rikici a Abakaliki
Barkewar Rikici a Abakaliki
Rikici ya sake barkewa a yankin Abakaliki, babbar birnin jihar Ebonyi
An tattaro cewa wasu bata gari sun sanya wa ofishin yan sanda da ke Onuebonyi wuta - A yanzu haka ance ana nan ana musayar wuta...
Wasu Ministocin Buhari Sun Mika Kokon Bararsu a Gaban Sarkin Kano
Wasu Ministocin Buhari Sun Mika Kokon Bararsu a Gaban Sarkin Kano
Ministocin tsaro da gona sun kai ziyara fadar sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero
Nanono da Magashi wadanda suka kasance yan asalin jihar sun roki Sarki Bayero da ya sanya...
Abinda Buratai ya Sanar da Kwamandojinsa a Taronsu na Ranar Litinin
Abinda Buratai ya Sanar da Kwamandojinsa a Taronsu na Ranar Litinin
Shugaban rundunar sojin kasa, Laftanal janar Tukur Buratai, ya umarci sojoji da su tabbatar da zaman lafiya a Najeriya
Ya sanar da hakan ne a wani taro da yayi da...