An Kaiwa Hukumar EFCC Korafi Kan Hukumar NERC
An Kaiwa Hukumar EFCC Korafi Kan Hukumar NERC
A yayin da 'yan Nigeria ke tsaka da kukan karin kudun wutar lantarki, sai ga shi an bankado badakala a hukumar NERC.
Wani dan kishin kasa ya rubuta takardar korafi zuwa hukumar EFCC...
Yadda Muka Tafiyu a Hannun ‘Yan Bindiga – Daliban GSSS Kankara
Yadda Muka Tafiyu a Hannun 'Yan Bindiga - Daliban GSSS Kankara
Daliban makarantar GSSS Kankara sun yi bayani filla-filla kan halin da suka tsinci kansu a ciki bayan harin da yan bindiga suka kai masu.
Wani dalibi ya ce a lokacin...
Yadda Wasu Daliban Su Tsira a Hannun ‘Yan Bindiga
Yadda Wasu Daliban Su Tsira a Hannun 'Yan Bindiga
Rahotanni da sanyin safiyar ranar Asabar sun wallafa labarin yadda 'yan bindiga suka kai hari wata makarantar sakandire a Katsina.
'Yan bindiga sun dira dakin kwanan dalibai da ke makarantar sakandiren kimiyya...
Dan Majalisa: Masu Garkuwar Sun Nemi Kudin Fansa
Dan Majalisa: Masu Garkuwar Sun Nemi Kudin Fansa
Masu garkuwa da mutanen da suka sace Honourable Bashir Muhammed sun bukaci a biya naira miliyan 150 kafin su sake shi.
Honourable Muhammed ya kasance mamba a majalisar dokokin jihar Taraba.
Wasu yan bindiga...
Kungiyar PTF ta Koka da Karuwar Cutar Korona
Kungiyar PTF ta Koka da Karuwar Cutar Korona
Kwamitin PTF ya zargi kungiyoyin addini da laifi wajen yaduwar COVID-19.
A halin yanzu cutar ta sake dawo wa, ta na harbin mutane a jihohin Najeriya.
Boss Mustapha ya ce ana saba ka’ida wajen...
Pantami: ‘Yan Najeriya Sunyi Martani Kan Rage Kudin Data
Pantami: 'Yan Najeriya Sunyi Martani Kan Rage Kudin Data
Mutane da dama sun caccaki gwamnati a kan ikirarin ma'aikatar sadarwa ta rage 50% daga kudin data.
Ma'aikatar ta ce tayi ikirarin rage farashin data tun watan Janairun 2020 zuwa watan Nuwamba,...
Brazil: Mutumin da Yafi Kowa Arziki a Kasar ya Rasu
Brazil: Mutumin da Yafi Kowa Arziki a Kasar ya Rasu
Mashahurin attajirin Brazil dan asalin kasar Lebanon Joseph Safra, ya rasu ranar Alhamis ya na da shekara 82, a cewar bankin sa.
An haife shi a 1938 ga wasu iyalai Yahudawa...
Adadin Kanawa da ‘Yan Bindiga Suka Kashe a Titin Kaduna Zuwa Abuja
Adadin Kanawa da 'Yan Bindiga Suka Kashe a Titin Kaduna Zuwa Abuja
Yan bindiga sun yi sanadiyar mutuwar mutane 16 yan asalin jihar Kano a kan hanyar su ta dawowa kano daga Abuja a babban titin Kaduna zuwa Abuja.
Wata majiya...
Kano: Yadda Wasu Bursunoni Suka Samu Yanci
Kano: Yadda Wasu Bursunoni Suka Samu Yanci
Akalla Bursunoni 37 sun samu yanci ranar Alhamis a jihar Kano.
Hakan na cikin yunkurin gwamnatin tarayya na rage cinkoso a gidajen gyara hali.
Kundin tsarin mulki ya baiwa Alkalin Alkalai dama 'yanta Bursunoni Alkalin...
ISWAP: ‘Yan Ta’addan Sun Kashe Wasu Sojoji
ISWAP: 'Yan Ta'addan Sun Kashe Wasu Sojoji
Akalla Sojojin Najeriya 10 sun rasa rayukansu a harin da yan ta'addan ISWAP suka kai musu yankin Alagarno-Timbuktu dake jihar Borno, Arewa maso gabashin Najeriya.
A cewar AFP, bisa rahoton da ta samu, an...












