Home Taska Page 285

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Garba Shehu ya yi Martani Kan Bring Back Our Boys

0
Garba Shehu ya yi Martani Kan Bring Back Our Boys Malam Garba Shehu ya bukaci wadanda suka kalmashe kudaden gangamin BringBackOurBoys da su mayar wa wadanda suka dauka nauyinsu. Hadimin shugaban kasan ya ce tuni wasu marasa kishin kasa suka shirya...

Yadda ‘Yan Bindiga Sukai Garkuwa da Wasu Mutane

0
Yadda 'Yan Bindiga Sukai Garkuwa da Wasu Mutane Yan bindiga sun sake yin garkuwa da wasu mutane 2 a Zamfarawa da ke jihar Katsina da daren Lahadi. Wani mutum Hamisu Maikarfe ya bayyana cewa sun shigo suna harbe harbe kafin su...

An Kaiwa Hukumar EFCC Korafi Kan Hukumar NERC

0
An Kaiwa Hukumar EFCC Korafi Kan Hukumar NERC   A yayin da 'yan Nigeria ke tsaka da kukan karin kudun wutar lantarki, sai ga shi an bankado badakala a hukumar NERC. Wani dan kishin kasa ya rubuta takardar korafi zuwa hukumar EFCC...

Yadda Muka Tafiyu a Hannun ‘Yan Bindiga – Daliban GSSS Kankara

0
Yadda Muka Tafiyu a Hannun 'Yan Bindiga - Daliban GSSS Kankara   Daliban makarantar GSSS Kankara sun yi bayani filla-filla kan halin da suka tsinci kansu a ciki bayan harin da yan bindiga suka kai masu. Wani dalibi ya ce a lokacin...

Yadda Wasu  Daliban Su Tsira a Hannun ‘Yan Bindiga

0
Yadda Wasu  Daliban Su Tsira a Hannun 'Yan Bindiga   Rahotanni da sanyin safiyar ranar Asabar sun wallafa labarin yadda 'yan bindiga suka kai hari wata makarantar sakandire a Katsina. 'Yan bindiga sun dira dakin kwanan dalibai da ke makarantar sakandiren kimiyya...

Dan Majalisa: Masu Garkuwar Sun Nemi Kudin Fansa

0
Dan Majalisa: Masu Garkuwar Sun Nemi Kudin Fansa   Masu garkuwa da mutanen da suka sace Honourable Bashir Muhammed sun bukaci a biya naira miliyan 150 kafin su sake shi. Honourable Muhammed ya kasance mamba a majalisar dokokin jihar Taraba. Wasu yan bindiga...

Kungiyar PTF ta Koka da Karuwar Cutar Korona

0
Kungiyar PTF ta Koka da Karuwar Cutar Korona   Kwamitin PTF ya zargi kungiyoyin addini da laifi wajen yaduwar COVID-19. A halin yanzu cutar ta sake dawo wa, ta na harbin mutane a jihohin Najeriya. Boss Mustapha ya ce ana saba ka’ida wajen...

Pantami: ‘Yan Najeriya Sunyi Martani Kan Rage Kudin Data

0
Pantami: 'Yan Najeriya Sunyi Martani Kan Rage Kudin Data   Mutane da dama sun caccaki gwamnati a kan ikirarin ma'aikatar sadarwa ta rage 50% daga kudin data. Ma'aikatar ta ce tayi ikirarin rage farashin data tun watan Janairun 2020 zuwa watan Nuwamba,...

Brazil: Mutumin da Yafi Kowa Arziki a Kasar ya Rasu

0
Brazil: Mutumin da Yafi Kowa Arziki a Kasar ya Rasu   Mashahurin attajirin Brazil dan asalin kasar Lebanon Joseph Safra, ya rasu ranar Alhamis ya na da shekara 82, a cewar bankin sa. An haife shi a 1938 ga wasu iyalai Yahudawa...

Adadin Kanawa da ‘Yan Bindiga Suka Kashe a Titin Kaduna Zuwa Abuja

0
Adadin Kanawa da 'Yan Bindiga Suka Kashe a Titin Kaduna Zuwa Abuja   Yan bindiga sun yi sanadiyar mutuwar mutane 16 yan asalin jihar Kano a kan hanyar su ta dawowa kano daga Abuja a babban titin Kaduna zuwa Abuja. Wata majiya...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta