Mun Kunsan Kawo Karshen ‘Yan Ta’adda – John Enenche
Mun Kunsan Kawo Karshen 'Yan ta'adda - John Enenche
Kwanan nan ta'addanci zai zo karshe a Najeriya, cewar kakakin rundunar sojin Najeriya, John Enenche.
Ya fadi hakan ne a ranar Alhamis, yayin gabatar da jawabi game da nasarorin sojoji a Abuja.
A...
SSS Sunyi Nasarar Kama Wasu Ma’aurata da Miyagun Makamai
SSS Sunyi Nasarar Kama Wasu Ma'aurata da Miyagun Makamai
Jami'an 'yan sandan farin kaya sun kama wani Usman Shehu da matarsa, Aisha Abubakar da miyagun kaya.
Sun kama su ne a wani kauye da ke karamar hukumar Rimi a jihar Katsina,...
Gwamnonin Arewa Ya Kamata Mu Farka Akan Rashin Tsaro – Zulum
Gwamnonin Arewa Ya Kamata Mu Farka Akan Rashin Tsaro - Zulum
Zulum ya bukaci gwamnonin yankinsa su tashi tsaye kafin rikicin yan bindiga yayi kamari.
Gwamnan ya gana da gwamnonin Arewa maso gabashin Najeriya.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya...
Anyi Garkuwa da Wasu a Abuja
Anyi Garkuwa da Wasu a Abuja
Rashin tsaro a babbar birnin tarayya, Abuja na kara tabarbarewa a kulla-yaumin.
A wannan karon, yan sanda ne suka sanar da batun sace wasu mutane.
Wata sanarwa daga hukumar yan sanda ya ce an yi garkuwa...
Rashin Sani Yafi Dare Duhu: Wasu Masoya Sun Gano Baban Su Daya
Rashin Sani Yafi Dare Duhu: Wasu Masoya Sun Gano Baban Su Daya
Sai da na gabatar da ita, mahaifina ya tabbatar min da cewa kanwata ce, cewar Njoroge.
Wani saurayi dan kasar Kenya yana shirin angwancewa da Wanjiku ya gano kanwarsa...
Dalilin da Yasa Ban je Gaban Kotu ba – Abdulrasheed Maina
Dalilin da Yasa Ban je Gaban Kotu ba - Abdulrasheed Maina
Abdulrasheed Maina yayi magana da wani gidan rediyo daga inda ya ke kwance.
Tsohon jami’in gwamnatin yace jinya ta hana shi fitowa yayin da ake ta nemansa.
Ya zargi EFCC da...
Ana Fuskantar wani ya na yi a Najeriya – Sa’ad Abubakar
Ana Fuskantar wani ya na yi a Najeriya - Sa'ad Abubakar
Sultan na Sakkwato, Alhaji Abubakar Sa'ad III, ya koka a kan mawuyacin halin da kasar ke ciki a yanzu.
Sarkin Musulmin ya bayyana cewa tsadar albasa kadai da ake fama...
Ranar da Kotu zata Bada Belin Ndume
Ranar da Kotu zata Bada Belin Ndume
Alkalin babbar kotun tarayya ta Abuja, Okon Abang ya tsayar da ranar Juma'a don yanke hukunci kan bukatar belin Ndume.
Abang dai ya tsare Ndume a gidan maza tun ranar Litinin bayan ya kasa...
Hukumar Sojoji ta Karama Wani Sanannan Marigayin Soja
Hukumar Sojoji ta Karama Wani Sanannan Marigayin Soja
Bayan watanni biyu a rashinsa, hukumar Sojin Najeriya ta karrama Jarumi Kanal Bako.
Kanal Bako ya rasa rayuwarsa ne a faggen fama a Arewa maso gabas.
Gwamnan jihar Borno ya yi alhinin mutuwar Kana;...
AFAN: Muna Rokon Shugaba Buhari da Kar a Bude Boda
AFAN: Muna Rokon Shugaba Buhari da Kar a Bude Boda
Ministar Kudi ta ce sun baiwa shugaba Buhari shawara ya bude iyakokin Najeriya.
An rufe iyakokin ne tun watan Agustam 2019 don hana shigo da kayayyaki.
Manoman Najeriya sun nuna mabanbancin ra'ayi...