RIPAN: Kungiyar Zata Saukar da Farashin Shinkafa
RIPAN: Kungiyar Zata Saukar da Farashin Shinkafa
Kungiyar RIPAN ta yarda ta yi kasa da farashin buhun shinkafa.
‘Yan kasuwan zasu yi haka ne domin rage radadin da aka shiga.
Ana sa ran a koma saida buhu a kan N19, 000 cikin...
Yadda Hutun Korona ya yi wa Wani Matashi Rana
Yadda Hutun Korona ya yi wa Wani Matashi Rana
Wani matashin dan Najeriya ya gaji da zaman gida sai ya yanke shawaran amfani da lokacin hutu ya shuka doya.
Erhahon ya zabi bayan gidansa domin gwada yin noman lokacin dokar kullen...
Gwamnatin Borno ta Karbi Bakuncin Sojojin Kamaru
Gwamnatin Borno ta Karbi Bakuncin Sojojin Kamaru
Gwamnan jihar Borno, ya tarbi sojojin Kamaru a ranar Alhamis.
Ya bukaci taimakonsu don kawo karshen ta'addanci a jihar.
Yana so su hada karfi da karfe da sojin Najeriya don taimakon yankinsa.
Gwamnan jihar Borno, Babagana...
Maryam Sanda: Kotun Daukaka Kara ta Tabbatar da Hukuncin Kisa
Maryam Sanda: Kotun Daukaka Kara ta Tabbatar da Hukuncin Kisa
Kotun daukaka kara ta jaddada hukuncin da alkalin wata babbar kotu da ke Abuja ya yanke wa Maryam Sanda.
A watan Janairun wannan shekarar ne alkali Halilu ya yanke wa Sanda...
Kano: Yadda Wani Hatsarin Mota ya yi Sanadiyar Rasa Rayuka
Kano: Yadda Wani Hatsarin Mota ya yi Sanadiyar Rasa Rayuka
Har ila yau, ana asaran rayuka a titunan Najeriya sakamakon hadarin mota.
Rashin kyawun hanya, karancin ma'aikata da kayan aiki babban tsaiko ne ga jami'an hukumar FRSC.
Direbobi na da nasu laifin...
An Garkame Abdulrasheed Maina a Gidan Yari
An Garkame Abdulrasheed Maina a Gidan Yari
An koma gidan jiya, kotu ta garkame AbdulRashid Maina a gidan yari.
An gurfanar da shi a kotu ne bayan taso keyarsa daga kasar Nijar ranar Alhamis.
Ana zarginsa da almundahanan kudin yan fansho sama...
Yadda Wani Sanata ya Tsallake Rijiya da Baya
Yadda Wani Sanata ya Tsallake Rijiya da Baya
Sanata Ishaku Elisha Abbo ya shawo kan wani da ya taso masa da bindiga.
‘Dan Majalisar ya ci karo da wannan mutum ya na hanyar zuwa bikin aure.
Jawabin da aka fitar daga ofishin...
Adadin Mutanen da Suka Kamu da Cutar Korona Ranar Alhamis
Adadin Mutanen da Suka Kamu da Cutar Korona Ranar Alhamis
Da alamun mutane sun fara sakin jiki kan lamarin annobar Korona duk da cewa daruruwan yan Najeriya na sake kamuwa da cutar kulli yaumin.
Gwamnatin tarayya ta shawarci masu shirye-shiryen bikin...
2021: Akwai Yiwuwar Za’ayi Karancin Abinci – Wani Malamin Jami’a
2021: Akwai Yiwuwar Za'ayi Karancin Abinci - Wani Malamin Jami'a
Shugaban Jami’ar Al-Hikmah ya ce akwai yiwuwar ayi karancin abinci.
Noah Yusuf ya ce kashe manoman da ake yi zai iya jawo wannan bala’i.
Yusuf ya bayyana ambaliyar ruwa da rigingimu a...
Kebbi: Kotu ta Bada Umarnin Garkame Matar da ta Saci Jariri
Kebbi: Kotu ta Bada Umarnin Garkame Matar da ta Saci Jariri
Kotun Majistare ta IV a Birnin Kebbi, ta bada umurnin garkame wata mata mai suna, Patricia Nebochi, a gidan yarin Argungun kan laifin satan dan jariri a jihar.
Matar, mai...













