Kuros Riba: ‘Yan Ta’adda Sun Kashe Mataimakin Kwamishinan ‘Yan Sanda
Kuros Riba: 'Yan Ta'adda Sun Kashe Mataimakin Kwamishinan 'Yan Sanda
Wasu 'yan ta'adda da ake zargin cewa 'yan fashi da makami ne sun hallaka mataimakin kwamsihinan 'yan sanda, Egbe Edum.
Edum, mai mukamin kwamishinan 'yan sanda, ya gamu da ajalinsa a...
Bayan Kisan Zabarmari: Dakarun Sojoji Sun Kaiwa Manyan Boko Haram Hari
Bayan Kisan Zabarmari: Dakarun Sojoji Sun Kaiwa Manyan Boko Haram Hari
Hedkwatar tsaro ta sanar da yan Najeriya labari mai dadi bayan kisan Zabarmari da yan ta’adda suka yi a Borno.
Bisa rahoton hedkwatar tsaron a ranar Talata, 1 ga watan...
Adamawa: Wani Yankin Jahar na Fuskantar Kangin Rayuwa
Adamawa: Wani Yankin Jahar na Fuskantar Kangin Rayuwa
Da rashin muhimman gine-gine masu amfani, Folwoya Goriji, wani gari a jihar Adamawa, na fuskantar kangin rayuwa.
A garin babu tsaftataccen ruwan sha wanda hakan yasa mazauna garin ke shan ruwa a kogi...
PSC Tayi Martani Kan Sababbin Ma’aikatan da NPF ta Saka
PSC Tayi Martani Kan Sababbin Ma'aikatan da NPF ta Saka
PSC ta ce an sa wadanda ba su nemi aikin ‘Yan Sanda ba cikin sababbin Kurata.
Hukumar kasar ta ce a karshe dole ta hakura da wannan aika-aika da NPF ta...
Ku Biya N250,000 Don Mayar da Motocinku Kan Amfani da Iskar Gas Maimakon Fetur-Gwamnatin...
Ku Biya N250,000 Don Mayar da Motocinku Kan Amfani da Iskar Gas Maimakon Fetur-Gwamnatin Tarayya
Gwamnatin tarayya ta yi bayanin cewa yan Najeriya da suka mallaka mota zasu biya N250,000 domin a mayar musu da motocinsu masu amfani da iskar...
NIS da NSCDC: Ta Sanar da Ranar Jarrabawa
NIS da NSCDC: Ta Sanar da Ranar Jarrabawa
Ma'aikatar harkokin cikin gida ta sanar da cewa za ta gudanar da jarrabawa daukan aiki a hukumominta guda biyu.
Wadanda suka nemi guraben aiki a karkashin hukumomin sun dade suna jiran sanarwar lokacin...
Tsohon shugaban NCAA Kaftin Mukhtar Usman ya Rasu
Tsohon shugaban NCAA Kaftin Mukhtar Usman ya Rasu
Kaftin Mukhtar Usman, tsohon shugaban hukumar NCAA, ya rasu a daren ranar Talata a asibiti.
Ilitrus Ahmadu, shugaban wata kungiyar harkar sufurin jiragen sama, ya tabbatar da rasuwar Kaftin Usman da safiyar ranar...
HIV: Wadanda Cutar ta fi Kamawa #UNFPA
HIV: Wadanda Cutar ta fi Kamawa #UNFPA
A ranar Talata, UNFPA ta ce kashi 50 bisa 100 na masu HIV karuwai ne da 'yan luwadi.
A cewarta, dole ne duk mai kanjamau ya kiyaye kansa daga COVID-19 don za ta iya...
Rarara: Wata Kotun Kano ta Bukaci da Mawakin ya Gurfana a Gabanta
Rarara: Wata Kotun Kano ta Bukaci da Mawakin ya Gurfana a Gabanta
Babbar kotun shari'a da ke Kano ta bukaci Dauda Kahutu Rarara ya bayyana a gabanta kafin ranar 22 ga watan Disamba.
Hakan ya biyo bayan korafin da mijin wata...
Janar Buratai ya yi Martani Akan Zancen Tsige Shi
Janar Buratai ya yi Martani Akan Zancen Tsige Shi
Shugaban sojojin kasa ya yi magana game da kiran da ake yi na tsige shi.
Laftana Janar Tukur Yusuf Buratai ya ce wasu sun jahilci aikin gidan soja.
. Buratai ya ce za...













