Kotu ta Bayar da Belin Tsohon Gwamnan CBN, Emefiele
Kotu ta Bayar da Belin Tsohon Gwamnan CBN, Emefiele
Mai sharia'a Olukayode Adeniyi na babbar kotun tarayya da ke Abuja a Najeriya ta bayar da belin tsohon gwamnan Babban Bankin Najeriya (CBN), Godwin Emefiele.
Alƙalin ya bayar da umarnin sakin Emefiele...
Hukumar EFCC ta Gurfanar da Emefiele a Gaban Kotun Tarayya da ke Abuja
Hukumar EFCC ta Gurfanar da Emefiele a Gaban Kotun Tarayya da ke Abuja
Hukumar yaƙi da cin-hanci da rashawa ta Najeriya ta gurfanar da Godwin Emefiele, tsohon gwamnan babban bankin ƙasar a gaban babbar kotun tarayya da ke Abuja a...
An Harbe Mai Shekaru 43 a Wajen Gwajin Maganin Bindiga
An Harbe Mai Shekaru 43 a Wajen Gwajin Maganin Bindiga
An harbe wani mutum a jihar Bauchi da ke arewa maso gabashin Najeriya wajen gwajin maganin bindiga, kamar yadda kakakin ƴan sanda, Ahmed Wakil ya bayyana.
Ya ƙara da cewa an...
Birtaniya da Amurka Sun ba da Gargadi Game da ƙaruwar Barazanar Ta’addanci a Uganda
Birtaniya da Amurka Sun ba da Gargadi Game da ƙaruwar Barazanar Ta'addanci a Uganda
Babbar hukumar Biritaniya da ofishin jakadancin Amurka da ke Uganda sun ba da gargadi game da ƙaruwar barazanar ta'addanci a Uganda, musamman ga baƙi 'yan kasashen...
Duk Masu Kishin Ilimin Ƴaƴa Mata a Kano Dole su ƙauna ci Shirin AGILE
Duk Masu Kishin Ilimin Ƴaƴa Mata a Kano Dole su ƙauna ci Shirin AGILE
Hannatu suleiman Abba
Arewacin Najeriya na sahun gaba a faɗin duniya wajen adadin yara marasa zuwa makaranta.
Hakan na zuwa ne bayan ƙididigar da Hukumar kula da yara ...
Matsalar Karancin Abinci Mai Gina Jiki ga Yara ya ƙaru da Kashi 160 a...
Matsalar Karancin Abinci Mai Gina Jiki ga Yara ya ƙaru da Kashi 160 a Arewacin Najeriya
Wata kungiya mai zaman kanta, FHI 360, ta yi gargadi game da karuwar matsalar karancin abinci a tsakanin yara ‘yan ƙasa da shekara biyar...
Adadin Mutane da aka Kashe a Gaza Tun Daga 7 ga Watan Oktoba
Adadin Mutane da aka Kashe a Gaza Tun Daga 7 ga Watan Oktoba
Ma'aikatar lafiya ta Hamas a Gaza ta ce mutum 8,796 ne aka kashe a can tun bayan fara yaƙin Isra'ila da Hamas.
Hakan ya nuna ƙaruwar 271 daga...
An Kama Shugaban ƙungiyar ƙwadago na Najeriya, Joe Ajaero
An Kama Shugaban ƙungiyar ƙwadago na Najeriya, Joe Ajaero
An kama shugaban kungiyar kwadago ta Najeriya (NLC), Joe Ajaero a Owerri, babban birnin jihar Imo.
Rahotanni sun ce ƴan sanda ne dauke da makamai suka kama Ajaero a Sakatariyar ƙungiyar NLC...
Dalilin da Yasa Muka Tsare Shugaban NLC, Joe Ajero – Ƴan Sanda
Dalilin da Yasa Muka Tsare Shugaban NLC, Joe Ajero - Ƴan Sanda
Rundunar ƴan sandan Najeriya a jihar Imo ta musanta rahotannin da ke zargin jami'anta da kama shugaban ƙungiyar ƙwadago ta Najeriya, Kwamared Joe Ajero a garin Owerri.
A cikin...
Yan Bindiga Sun Kai Hari Masallaci a Jihar Kaduna, Sun Kashe Limami
Yan Bindiga Sun Kai Hari Masallaci a Jihar Kaduna, Sun Kashe Limami
Yan bindiga sun kai hari Masallaci lokacin sallar asuba a ƙauyen Sabon Layi, ƙaramar hukumar Birnin Gwari a jihar Kaduna.
Bayanai sun nuna cewa maharan sun kashe limamin Masallacin...