Home Taska Page 34

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Ya Kamata mu Zama Masu Gaskiya Dangane da Albarkatun da Allah ya ba mu...

0
Ya Kamata mu Zama Masu Gaskiya Dangane da Albarkatun da Allah ya ba mu - Remi Tinubu   Uwargidan shugaban Najeriya, Sanata Oluremi Tinubu, ta yi kira ga ‘yan Najeriya da su tashi don ƙara shiga harkar noma, inda ta ce...

Abubuwan da ke Kawo Tangarɗa a Yunƙurin Inganta Wutar Lantarki a Najeriya

0
Abubuwan da ke Kawo Tangarɗa a Yunƙurin Inganta Wutar Lantarki a Najeriya Wata matsala da ƴan Najeriya ke fama da ita tsawon shekaru ita ce rashin tsayayyiyar wutar lantarki abin da ke shafar harkokin yau da kullum da kuma na...

Bayan Wanke Ido da Fitsari: Mutum ya Kamu da Makanta

0
Bayan Wanke Ido da Fitsari: Mutum ya Kamu da Makanta   Wani mutum a Mozambique ya makance bayan ya yi amfani da maganin gargajiya da fitsari wajen warkar da ciwon ido. Mutumin mai suna Babu Aiuba yana jinya a babban asibitin Quelimane...

Direba ya Yanke Jiki ya Mutu Yana Tsaka da Tuka Dalibai

0
Direba ya Yanke Jiki ya Mutu Yana Tsaka da Tuka Dalibai   Mahukuntan jami'ar Ilorin da ke jihar Kwara sun shiga cikin damuwa sakamakon mutuwar wani direba. Direban, yayin da yake kai wasu ɗalibai zuwa harabar jami’ar, ya rasa ransa bayan kwatsam...

Jerin Kasuwannin da za a Samu Kayan Abincin Cikin Rahusa a Legas

0
Jerin Kasuwannin da za a Samu Kayan Abincin Cikin Rahusa a Legas   Yayin da ake fama da tsadar kayan abinci a jihar Legas, gwamnatin jihar ta bude kasuwanni da za a siyar da kaya mai sauki. Gwamnatin ta shirya bude kasuwannin...

An Buƙaci Shugaban NLC, Joe Ajaero da ya yi Murabus

0
An Buƙaci Shugaban NLC, Joe Ajaero da ya yi Murabus   Babban taron da jam’iyyar Labour Party (LP) ke shirin yi a birnin Umuahia na jihar Abia ya haifar da sabon faɗa tsakanin jam’iyyar da ƙungiyar NLC. Rikicin ya ɓarke ne tsakanin...

‘Yan Bindiga Sun Hallaka Manyan Jami’an Sojoji 22 a Jihar Delta

0
'Yan Bindiga Sun Hallaka Manyan Jami'an Sojoji 22 a Jihar Delta   Wasu ƴan bindiga sun yi wa sojoji kwanton ɓauna a ƙauyen Okuoma da ke ƙaramar hukumar Ughelli ta Kudu a jihar Delta, inda suka kashe da dama daga cikinsu. Rundunar...

Watan Ramadan: Ana Ci gaba da Fafatawa a Khartoum

0
Watan Ramadan: Ana Ci gaba da Fafatawa a Khartoum Alamu sun nuna cewa tsagaita wuta a watan Ramadan a Sudan zai yi wahala bayan sojojin ƙasar sun sanar da cewa sun sake ƙwato shelkwatar gidan labarai na kasar da ke...

Na ji Bakin Cikin Dakatar da Sanata Abdul Ningi – Gwamna Bala

0
Na ji Bakin Cikin Dakatar da Sanata Abdul Ningi - Gwamna Bala   Gwamnan jihar Bauchi Bala Mohammad ya nuna damuwarsa kan matakin da majalisar dattawan Najeriya ta ɗauka na dakatar da sanata mai wakiltar Bauchi ta tsakiya a majalisar dattawan...

Dakarun Isra’ila Sun Kai Hari Cibiyar Raba Tallafi ta Rafah – MDD

0
Dakarun Isra'ila Sun Kai Hari Cibiyar Raba Tallafi ta Rafah - MDD   Hukumar kula da 'yan gudun jihirar Falasɗinawa ta Majalisar Dinkin Duniya UNRWA ta ce an kashe ɗaya daga cikin ma'aikan hukumar tare da raunata wasu mutum 22 a...
- Advertisement -
Latest News
An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire ShugabantaKamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin AikYaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi - MDDSojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannun 'Yan Ta'adda a Jihar Borno