Dakarun Rasha Sun Kai Hari Yankin Kherson na Ukraine
Dakarun Rasha Sun Kai Hari Yankin Kherson na Ukraine
Dakarun Rasha a kudancin Ukraine sun fara luguden wuta ta sama a yankin Kherson da a baya-bayan nan sojojin Ukraine suka karbo shi.
Shugaba Volodymyr Zelensky, ya ce a yanzu yakin ya...
Najeriya na Fuskantar Barazanar Faɗawa Cikin Matsalar Abinci a 2023 – IMF
Najeriya na Fuskantar Barazanar Faɗawa Cikin Matsalar Abinci a 2023 - IMF
Asusun Lamuni na Duniya IMF, ya ce Najeriya na fuskantar barazanar faɗawa cikin matsalar abinci a 2023, saboda hauhawar farashi da kuma ambaliyar da tsadar taki.
A cewar kiddidiga...
Mayakan ISWAP Sun Kashe Jami’an Tsaro da Farar-hula a Borno
Mayakan ISWAP Sun Kashe Jami'an Tsaro da Farar-hula a Borno
Mayakan jihadi sun kai hari sansanin soji da wani yankin Borno tare da kashe sojoji 9, da 'yan sanda biyu da kuma farar-hula, kamar yada majiyoyin tsaro da mazauna yanki...
An Bayar da kwangilar Zagaye Jami’ar Usman Dan Fodio ga Kamfanin Amis Construction Nigeria...
An Bayar da kwangilar Zagaye Jami'ar Usman Dan Fodio ga Kamfanin Amis Construction Nigeria Limited - Adamu Adamu
Jami'oin Gwamnatin Tarayya Dai Na Fusaktan Nakasu da koma Baya wajen gudanar da jami'oinsu kamar yadda Kungiyar ASUU tai ikirari.
Jami'ar Usman Dan...
An Kama Ma’aikatan Gwamnati da Masu Ritaya Kan Aikata Zambar N4.8bn
An Kama Ma'aikatan Gwamnati da Masu Ritaya Kan Aikata Zambar N4.8bn
Hukumar dakile cin hanci da rashawa ta kwamushe ma'aikata bisa zargin aikata zamba kan wani aiki.
An kuma zargi wasu kamfanoni uku da hannu a lamarin, lamarin da ya kai...
Hatsari ya Rutsa da Ayarin Kwamishinan Kananan Hukumoni da Harkokin Naɗin Sarauta na Jihar...
Hatsari ya Rutsa da Ayarin Kwamishinan Kananan Hukumoni da Harkokin Naɗin Sarauta na Jihar Bauchi
Jerin gwanon kwamishinan kananan hukumomi na jihar Bauchi sun yi hatsari a kan hanyarsu ta zuwa taron siyasa.
Bayanai sun nuna cewa mutum biyu sun rasa...
‘Dan Najeriya ya Janyo Cecekuce Yayi da ya je Zuba $500,000 Wacce Tayi Daidai...
'Dan Najeriya ya Janyo Cecekuce Yayi da ya je Zuba $500,000 Wacce Tayi Daidai da N220m a Asusun Banki
Hoton ‘dan Najeriya wanda yaje zuba kudi har $500,000 wanda yayi daidai da N220 miliyan a banki, ya janyo maganganu a...
Ghana ta Karyata Labari da ke Cewa ta Gargaɗi ‘Yan Kasarta Kan Zuwa Najeriya
Ghana ta Karyata Labari da ke Cewa ta Gargaɗi 'Yan Kasarta Kan Zuwa Najeriya
Ma'aikatar harkokin wajen Ghana ta fitar da sanarwar da ke karyata wani labari da ke cewa ta gargaɗi 'yan kasarta kan zuwa Najeriya.
A yammacin jiya Laraba...
Gwamnatin Kaduna ta Kashe Kasurgumin ɗan Fashin Daji
Gwamnatin Kaduna ta Kashe Kasurgumin ɗan Fashin Daji
Gwamnatin jihar Kaduna, a Najeriya, ta ce ta tabbatar da kashe wani ƙasurgumin ɗan fashin daji da ya yi ƙaurin suna wajen kai hare-hare da satar mutane a yankunan Kajuru da Kachia...
Babu Yadda za a yi Laifin Wani ya Shafe ni – Shugaban EFCC
Babu Yadda za a yi Laifin Wani ya Shafe ni - Shugaban EFCC
Shugaban hukumar yaki da yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati EFCC AbdulRasheed Bawa ya ce ya daukaka kara dangane da hukuncin da wata kotun birnin tarayya ta...













