Kamfanin NAHCO ya Hana Jiragen Sama Sauka ko Tashi a Legas
Kamfanin NAHCO ya Hana Jiragen Sama Sauka ko Tashi a Legas
Legas - Kamfanin kula da sufurin jiragen sama na Najeriya, NAHCO, ya fada yajin aiki kan rashin karin albashi, ya hana jiragen sama sauka ko tashi a filin jirgin...
Rabi’u Kwankwaso ya yi Jimamin Mutuwar Farfesa Aminu Yusuf
Rabi'u Kwankwaso ya yi Jimamin Mutuwar Farfesa Aminu Yusuf
Jami’ar Jihar Kaduna ta KASU, ta rasa Farfesa Aminu Yusuf Usman a karshen makon da ya gabata.
Rabiu Musa Kwankwaso Masanin tattalin arzikin yana cikin ‘yan kwamitin yakin neman zabensa.
‘Dan takaran shugabancin...
DPO ya Yanke Jiki ya Mutu a Ofishinsa a Jihar Legas
DPO ya Yanke Jiki ya Mutu a Ofishinsa a Jihar Legas
Mutane da dama sun kadu da jin yadda wani DPO marabar Seme da ke jihar Legas, SP Mojeed Salami ya yanke jiki ya fadi tare da mutuwa a ofishinsa...
Gobara ta yi Sanadin Rasuwar Limami, Matarsa da Yaransa 2 a Zaria
Gobara ta yi Sanadin Rasuwar Limami, Matarsa da Yaransa 2 a Zaria
Wata mummunan gobara ta yi sanadin rasuwar wani mutum mai suna Mohammadu Sani, da matarsa Raulatu da yayansa guda biyu a Zaria.
Wasu mazauna unguwar sun bayyana cewa Sani...
Matar Aure Mai Shekaru 8 da Mijinta ta Nemi Kotu ta Raba Auranta
Matar Aure Mai Shekaru 8 da Mijinta ta Nemi Kotu ta Raba Auranta
Wata matar aure Muhibbat Lawal, mai 'ya'ya biyu ta shigar da bukatarta gaban kotu na raba aurenta mai shekaru takwas da mijinta, mai cusgunawa mata.
Dalilan da ta...
Masu Garkuwa da Mutane Sun yi Awon Gaba da Manoma a Jihar Osun
Masu Garkuwa da Mutane Sun yi Awon Gaba da Manoma a Jihar Osun
'Yan bindiga sun yi garkuwa da wasu manoma biyu a yankin Ileogbo da ke jihar Osun.
Jaridar Premium Times a Najeriya ta ce an sace manoman a ranar...
Akwai ‘Yan Siyasa da ke Aiki Tukuru Wajen Ganin Sun Bata Sunan Yusuf Bichi...
Akwai 'Yan Siyasa da ke Aiki Tukuru Wajen Ganin Sun Bata Sunan Yusuf Bichi - DSS
Hukumar tsaron farin kaya ta DSS ta ce akwai 'yan siyasan da ke aiki tukuru wajen ganin sun bata sunan hukumar.
DSS ta ce, musamman...
NNPC Tana Tafka Asara Wajen Sayar da Mai Saboda Umarnin Gwamnatin Tarayya Kan Batun...
NNPC Tana Tafka Asara Wajen Sayar da Mai Saboda Umarnin Gwamnatin Tarayya Kan Batun Tallafi - Timipre Sylva
Karamin Ministan Fetur a Najeriya ya ce NNPC tana tafka asara wajen sayar da mai saboda umarnin gwamnatin Tarayya kan batun tallafi.
Timipre...
‘Yan Bindiga Sun Halaka Jami’an Tsaro a Harin da Suka Kai Jihar Kaduna
'Yan Bindiga Sun Halaka Jami'an Tsaro a Harin da Suka Kai Jihar Kaduna
A wani hari da 'yan bindiga suka kai yankuna biyu na karamar hukumar Birnin Gwari na jihar Kaduna, 'yan bindiga sun halaka jami'an tsaro da dama a...
Abba Yusuf Bichi ya Magantu Kan Sabani Tsakanin Matar Shugaban Hukumar DSS da ‘Dan...
Abba Yusuf Bichi ya Magantu Kan Sabani Tsakanin Matar Shugaban Hukumar DSS da 'Dan Takarar NNPP na Jihar Kano
An samu sabani tsakanin mai dakin Darekta Janar na DSS da ‘dan takaran NNPP a filin jirgin sama.
Abba Yusuf Bichi ya...












