N89.09trn: Emefiele ya Maida Martani Kan Maganar Gudaji Kazaure
N89.09trn: Emefiele ya Maida Martani Kan Maganar Gudaji Kazaure
Gwamnann babban bankin kasa ya mayar da martani kan zargin da gudaji kazaure yayi na batan wasu kudade.
A waccar shekarar data gabata ne dai gudajin yayi wannan zargin, inda yace akwai...
Gobara ta Kona Dakin Ajiyan Kayayyakin Abinci na Kamfanin Sumal Foods Limited
Gobara ta Kona Dakin Ajiyan Kayayyakin Abinci na Kamfanin Sumal Foods Limited
Yanzu muke samun mummunan labarin yadda gobara ta kama dakin ajiyan kayayyakin abinci a kamfanin Sumal Foods Limited.
A cewar rahoton Punch, gobarar ta tashi ne a ma’ajiyar kayan...
Sauya Takardun Naira ya Taimaka Wajen Rage Aikata Manyan Laifukan Garkuwa – Emefiele
Sauya Takardun Naira ya Taimaka Wajen Rage Aikata Manyan Laifukan Garkuwa - Emefiele
Gwamnan CBN ya ce a tunaninsa sauya takardun naira ya taimaka wajen rage aikata manyan laifukan garkuwa.
Godwin Emefiele yace mai yuwawa sabon tsarin ya rage wa yan...
‘Yan Najeriya Kuyi Hakuri Amma ba Zan Sauya Ranar Daina Amfani da Tsofaffin Takardun...
'Yan Najeriya Kuyi Hakuri Amma ba Zan Sauya Ranar Daina Amfani da Tsofaffin Takardun Kudi Naira ba - Emefiele
Gwamnan babban bankin Najeriya CBN, Mr Godwin Emefiele, ya bayyana cewa yan Najeriya suyi hakuri amma ba zai sauya ranar daina...
Hatsarin Mota ya yi Sanadiyyar Rasa Rayukan Fadawan Shehun Borno
Hatsarin Mota ya yi Sanadiyyar Rasa Rayukan Fadawan Shehun Borno
Hukumar kiyaye hadurra ta kasa ta tabbatar da cewa wani hatsarin mota ya rutsa da rayukan wasu faɗawan Shehun Borno guda uku, Alhaji Abubakar Umar Ibn Garbai El-kenmi, a kan...
Ƙasashen Brazil da Argentina na Shirin Samar da Takardar Kuɗi Iri ɗaya
Ƙasashen Brazil da Argentina na Shirin Samar da Takardar Kuɗi Iri ɗaya
Ƙasashen Brazil da Argentina sun sanar da shirinsu na samar da takardar kuɗin bai ɗaya da zimmar haɓaka kasuwanci tsakanin ƙasashen biyu na Kudancin Amurka.
Shugaba Lula da Silva...
Bayan Kashe Mutane 12: An Sake Kai Hari a Kudancin California
Bayan Kashe Mutane 12: An Sake Kai Hari a Kudancin California
Kwanaki biyu bayan kashe mutum 12 a harin bindiga a Los Angeles, an sake kai wani harin a Kudancin California.
A harin na jiya yan sanda sun tabbatar da kashe...
Hukuncin da Kotun Rwanda ta Yanke wa Tsohon Ministan Matasa da Al’Adu na Kasar
Hukuncin da Kotun Rwanda ta Yanke wa Tsohon Ministan Matasa da Al'Adu na Kasar
Wata babbar kotu a kasar Rwanda ta yanke wa wani tsohon ministan matasa da al'adu ɗaurin shekaru biyar a gidan yari bisa samunsa da laifin cin...
NAFDAC ta Gargaɗi Masu Sayen Magunguna a Hannun Masu Yawo a Kan Tituna da...
NAFDAC ta Gargaɗi Masu Sayen Magunguna a Hannun Masu Yawo a Kan Tituna da Akwaku
Hukumar Kula da Ingancin Abinci da Magunguna ta Najeriya NAFDAC ta gargaɗi 'yan ƙasar da su daina sayen magunguna a hannun masu yawo a kan...
Dakarun Somaliya Sun ƙwato Gini Daga Hannun Mayaƙan Al-Shabab
Dakarun Somaliya Sun ƙwato Gini Daga Hannun Mayaƙan Al-Shabab
Kafofin yaɗa labaran Somaliya sun ce dakarun ƙasar sun yi wa wani ginin gwamnati a tsakiyar birnin Mogadishu ƙawanya, domin kawo ƙarshen mamayar da mayaƙan al-Shabab ta yi wa ginin.
Lamarin ya...












