Bayan Kashe Mutane 12: An Sake Kai Hari a Kudancin California

 

Kwanaki biyu bayan kashe mutum 12 a harin bindiga a Los Angeles, an sake kai wani harin a Kudancin California.

A harin na jiya yan sanda sun tabbatar da kashe mutum bakwai a wasu gonaki biyu da ke Half Moon Bay.

Ana kyautata zaton cewa mutanen da aka kashen yan kasar Sin ne mazauna Amurka da ke aiki a gonakin.

Wakilin BBC ya ce wani mutum mai shekaru 67 ya mika kansa ga yan sanda duk da kawo yanzu ba a gano me yasa ya yi harbin ba.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here