Hankulan Jama’a Sun Tashi Bayan Matashi ya Kashe Matar Babansa
Hankulan Jama'a Sun Tashi Bayan Matashi ya Kashe Matar Babansa
Ana nuna damuwa kan yadda ake samun karuwar faɗa a cikin gida, al'amarin da ke kaiwa ga kisa tsakanin iyali.
Wannan na zuwa ne bayan da a jihohin Katsina da Kano...
Hukumar Hisbah a Jihar Kano ta Kama Bokan da ya yi wa Mata Ciki
Hukumar Hisbah a Jihar Kano ta Kama Bokan da ya yi wa Mata Ciki
Hukumar Hisbah ta jihar Kano a arewacin Najeriya ta kama wani boka da ake zargi da yi wa wata mata ciki bayan ta je wajen sa...
Kamaru na Fama da Karancin Man Fetur
Kamaru na Fama da Karancin Man Fetur
Masu ababen hawa a Kamaru sun sake shiga matsalar ƙarancin man fetur, karon farko a cikin sabuwar shekara.
Ga dukkan alamu, ƙarancin man ya zo ne bayan sanar da matakin ƙarin farashin man fetur...
Ambaliyar Ruwa: Amurka za ta Bayar da ƙarin Tallafin Dala Miliyan Biyar ga Najeriya
Ambaliyar Ruwa: Amurka za ta Bayar da ƙarin Tallafin Dala Miliyan Biyar ga Najeriya
Ƙasar Amurka za ta bayar da ƙarin tallafin dala miliyan biyar domin taimaka wa yankunan da ambaliyar ruwa ta shafa a faɗin Najeriya.
Tallafin ƙari ne kan...
Jerin Wayoyin da Manhaja Whatsapp za ta Daina Aiki a kansu a 2023
Jerin Wayoyin da Manhaja Whatsapp za ta Daina Aiki a kansu a 2023
Miliyoyin wayoyi a fadin duniya na gab da daina WhatsApp daga Junairun sabuwar shekara.
Masu amfani da wadannan wayoyi da zasu daina aiki su shirya tanadar sabuwar waya...
Na Daina Jin Dadin Rayuwa, Burina na Cika da Imani – Aminu Dantata
Na Daina Jin Dadin Rayuwa, Burina na Cika da Imani - Aminu Dantata
Fitaccen attajiri kuma jigon Arewa, Dantata ya ce babu abin da ya rage masa na jin dadin duniya a yanzu.
Dantata ya ce yana neman kowa ya yafe...
Dakarun Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Bauchi Sun Halaka Kasurgumin Mai Garkuwa da Mutane da...
Dakarun Rundunar 'Yan Sandan Jihar Bauchi Sun Halaka Kasurgumin Mai Garkuwa da Mutane da 'Yan Bindiga 12
Gwarazan jami'an 'yan sanda sun samu nasarar sheke shugaban tawagar yan bindiga, Madaki Mansur, da wasu mambobin tawagarsa 12.
A wata sanarwa da kakakin...
Rundunar ‘Yan sanda ta Karyata Kai Hari Kotun Majistare a Jihar Imo
Rundunar 'Yan sanda ta Karyata Kai Hari Kotun Majistare a Jihar Imo
A Najeriya, rundunar ‘yan sandan jihar Imo da ke kudancin kasar, ta yi watsi da rahotannin da wasu kafafofin watsa labarai a kasar ke cewa ‘yan bindiga sun...
Kwale-Kwale Dauke da ‘Yan Gudun Hijirar Rohingya 150 ya Lalace a Tekun Andaman
Kwale-Kwale Dauke da 'Yan Gudun Hijirar Rohingya 150 ya Lalace a Tekun Andaman
Majalisar Dinkin Duniya ta yi kira ga kasashen da ke kusa da tekun Andama a kudu maso gabashin yankin Asiya, su taimakawa wani kwale-kwale da wuta ta...
Bikin Kirsimati da Sabuwar Shekara: FRSC ta Baza jami’anta a Sassa Daban-Daban
Bikin Kirsimati da Sabuwar Shekara: FRSC ta Baza jami'anta a Sassa Daban-Daban
Hukumar kiyaye hadurra ta Najeriya FRSC, ta sanar da aike jami'anta a sassa daban-daban na kasar domin sintiri a tituna a lokacin bukukuwan Kirismeti da na sabuwar shekara...













