Home Taska Page 82

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

‘Yan Bindiga Sun Halaka Jami’an Tsaro a Harin da Suka Kai Jihar Kaduna

0
'Yan Bindiga Sun Halaka Jami'an Tsaro a Harin da Suka Kai Jihar Kaduna   A wani hari da 'yan bindiga suka kai yankuna biyu na karamar hukumar Birnin Gwari na jihar Kaduna, 'yan bindiga sun halaka jami'an tsaro da dama a...

Abba Yusuf Bichi ya Magantu Kan Sabani Tsakanin Matar Shugaban Hukumar DSS da ‘Dan...

0
Abba Yusuf Bichi ya Magantu Kan Sabani Tsakanin Matar Shugaban Hukumar DSS da 'Dan Takarar NNPP na Jihar Kano   An samu sabani tsakanin mai dakin Darekta Janar na DSS da ‘dan takaran NNPP a filin jirgin sama. Abba Yusuf Bichi ya...

Hankulan Jama’a Sun Tashi Bayan Matashi ya Kashe Matar Babansa

0
Hankulan Jama'a Sun Tashi Bayan Matashi ya Kashe Matar Babansa   Ana nuna damuwa kan yadda ake samun karuwar faɗa a cikin gida, al'amarin da ke kaiwa ga kisa tsakanin iyali. Wannan na zuwa ne bayan da a jihohin Katsina da Kano...

Hukumar Hisbah a Jihar Kano ta Kama Bokan da ya yi wa Mata Ciki

0
Hukumar Hisbah a Jihar Kano ta Kama Bokan da ya yi wa Mata Ciki   Hukumar Hisbah ta jihar Kano a arewacin Najeriya ta kama wani boka da ake zargi da yi wa wata mata ciki bayan ta je wajen sa...

Kamaru na Fama da Karancin Man Fetur

0
Kamaru na Fama da Karancin Man Fetur Masu ababen hawa a Kamaru sun sake shiga matsalar ƙarancin man fetur, karon farko a cikin sabuwar shekara. Ga dukkan alamu, ƙarancin man ya zo ne bayan sanar da matakin ƙarin farashin man fetur...

Ambaliyar Ruwa: Amurka za ta Bayar da ƙarin Tallafin Dala Miliyan Biyar ga Najeriya

0
Ambaliyar Ruwa: Amurka za ta Bayar da ƙarin Tallafin Dala Miliyan Biyar ga Najeriya   Ƙasar Amurka za ta bayar da ƙarin tallafin dala miliyan biyar domin taimaka wa yankunan da ambaliyar ruwa ta shafa a faɗin Najeriya. Tallafin ƙari ne kan...

Jerin Wayoyin da Manhaja Whatsapp za ta Daina Aiki a kansu a 2023

0
Jerin Wayoyin da Manhaja Whatsapp za ta Daina Aiki a kansu a 2023   Miliyoyin wayoyi a fadin duniya na gab da daina WhatsApp daga Junairun sabuwar shekara. Masu amfani da wadannan wayoyi da zasu daina aiki su shirya tanadar sabuwar waya...

Na Daina Jin Dadin Rayuwa, Burina na Cika da Imani – Aminu Dantata

0
Na Daina Jin Dadin Rayuwa, Burina na Cika da Imani - Aminu Dantata     Fitaccen attajiri kuma jigon Arewa, Dantata ya ce babu abin da ya rage masa na jin dadin duniya a yanzu. Dantata ya ce yana neman kowa ya yafe...

Dakarun Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Bauchi Sun Halaka Kasurgumin Mai Garkuwa da Mutane da...

0
Dakarun Rundunar 'Yan Sandan Jihar Bauchi Sun Halaka Kasurgumin Mai Garkuwa da Mutane da 'Yan Bindiga 12   Gwarazan jami'an 'yan sanda sun samu nasarar sheke shugaban tawagar yan bindiga, Madaki Mansur, da wasu mambobin tawagarsa 12. A wata sanarwa da kakakin...

Rundunar ‘Yan sanda ta Karyata Kai Hari Kotun Majistare a Jihar Imo

0
Rundunar 'Yan sanda ta Karyata Kai Hari Kotun Majistare a Jihar Imo     A Najeriya, rundunar ‘yan sandan jihar Imo da ke kudancin kasar, ta yi watsi da rahotannin da wasu kafafofin watsa labarai a kasar ke cewa ‘yan bindiga sun...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta