Sanata Abdullahi Adamu ya Zama Sabon Shugaban Jam’iyyar APC

0
Sanata Abdullahi Adamu ya Zama Sabon Shugaban Jam'iyyar APC   Sanata Abdullahi Adamu ya zama sabon shugaban jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya. Gwamnan Jigawa Muhammadu Badaru ne ya sanar da hakan a yayin babban taron jam'iyyar bayan duka waɗanda suke takarar...

Gwamnatin Tarayya ta Amince Kan Horar da Mutane 50,000 Waɗanda Basu Kammala Cin Gajiyar...

0
Gwamnatin Tarayya ta Amince Kan Horar da Mutane 50,000 Waɗanda Basu Kammala Cin Gajiyar Shirin N-Power ba Gwamnatin tarayya ta amince da daukar wasu Hukumomin ta guda hudu domin horar da ma’aikatan N-Power 50,000 wadanda ba su kammala cin gajiyar...

Rundunar ‘Yan Sandan Jahar Neja Sun Kama Mai Kai wa ‘Yan Bindiga Abinci

0
Rundunar 'Yan Sandan Jahar Neja Sun Kama Mai Kai wa 'Yan Bindiga Abinci Rundunar ‘yan sandan Jihar Neja ta yi ram da wani Umar Dauda, mai shekaru 20 da ake zargin yana kai wa ‘yan ta’addan jihar kayan abinci. An samu...

Abu Mai Fashewa ya Fashe a Yakin Rigasa da ke Jahar Kaduna

0
Abu Mai Fashewa ya Fashe a Yakin Rigasa da ke Jahar Kaduna   Mazauna yankin rigasa sun shiga ruɗani, yayin da wani abu mai fashewa ya fashe a daren Juma'a kusa da mai P.O.S, wajen wani masallaci. Lamarin ya ritsa da mutane...

Mata Sun Fito Zanga-Zanga Kan Adawa da Rufe Makarantun Mata a Afghanistan

0
Mata Sun Fito Zanga-Zanga Kan Adawa da Rufe Makarantun Mata a Afghanistan Mata da dama sun fito zanga-zanga domin adawa da matakin gwamnatin Taliban na rufe makarantun sakandare na mata. Matan sun fito rike da kwalaye da ke dauke da bayanin...

Jami’an China Sun Tabbatar da Cewa Babu Wanda ya Tsira da Ransa a Jirgin...

0
Jami'an China Sun Tabbatar da Cewa Babu Wanda ya Tsira da Ransa a Jirgin da ya yi hatsari   Jami'an China sun tabbatar da cewa babu wanda ya tsira da ransa sakamakon hatsarin jirgin saman fasinja a lardin Guangxi a ranar...

Maslaha za a Bai wa Fifiko Wajen Zaɓan Shugaban APC – Garba Shehu

0
Maslaha za a Bai wa Fifiko Wajen Zaɓan Shugaban APC - Garba Shehu   Ga alama batun zaɓen shugaban APC ta hanyar maslaha zai yi wuya, inda wasu ƴan takara har zuwa ranar babban taron jam’iyyar ba su janye ba. Jam’iyyar APC...

Jami’an Ukraine 300 ne Suka Rasa Rayukansu a Harin da Rasha ta Kai Birnin...

0
Jami'an Ukraine 300 ne Suka Rasa Rayukansu a Harin da Rasha ta Kai Birnin Mariupol Mun sami karin bayanai kan harin sama da dakarun Rasha suka kai a birnin Mariupol na kudancin Ukraine. Kawo yanzu, ba a san yawan wadanda suka...

Kotun Koli a Najeriya ta Tabbatar da Soke Rajistar Jam’iyyun Siyasa 22

0
Kotun Koli a Najeriya ta Tabbatar da Soke Rajistar Jam'iyyun Siyasa 22 Abuja Kotun koli a Najeriya ta tabbatar da hukuncin soke rajistar wasu jam’iyyun siyasa 22 da hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta yi a shekarun...

kudaden Paris Club: Kotu ta yi Watsi da Karar da Manyan Lauyoyin Gwamnatin Jahohi...

0
kudaden Paris Club: Kotu ta yi Watsi da Karar da Manyan Lauyoyin Gwamnatin Jahohi 36 Suka Shigar Kan Gwamnatin Tarayya   Abuja- Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yi watsi da karar da manyan lauyoyin gwamnatin jihohi 36 suka shigar...