Zuwan Mbappe Real Madrid ba Zai Canza Matsayin Bellingham ba – Ancelotti
Zuwan Mbappe Real Madrid ba Zai Canza Matsayin Bellingham ba - Ancelotti
Matsayin Jude Bellingham a Real Madrid ba zai canza ba a bana, bayan ɗaukar Kylian Mbappe, in ji Carlo Ancelotti.
Bellingham ɗan wasan Ingila, mai shekara 21, ya taka...
Ambaliyar Ruwa ta Tafi da Gidaje 200 a Jihar Kebbi
Ambaliyar Ruwa ta Tafi da Gidaje 200 a Jihar Kebbi
Hukumomi a jihar Kebbi da ke arewa maso yammacin Najeirya sun ce gwamman mutane ne suka rasa matsugunansu sakamakon rushewar kusan gidaje 200, bayan wata mumunar ambaliyar ruwa da aka...
Gwamnatin Kano Zata Dauki Matakai 6 Kan Zanga-Zanga
Gwamnatin Kano Zata Dauki Matakai 6 Kan Zanga-Zanga
Kano - Gwamnatin jihar Kano ta ce ta nuna takaicinta kan yadda wasu yan daba suka kwace zanga-zangar lumana suka mayar da ita ta ta'addanci.
Gwamnatin ta ce tana da cikakken rahoto kan...
Zanga-Zanga: Jami’ar BUK ta Dakatar da ɗaukar Darussa
Zanga-Zanga: Jami'ar BUK ta Dakatar da ɗaukar Darussa
Hukumar gudanarwar Jami'ar Bayero da ke jihar Kano ta sanar dakatar da ɗaukar darussa zuwa wani lokaci sakamakon zanga-zangar adawa da tsadar rayuwa da ake ci gaba da yi a faɗin Najeriya.
Wata...
Hukuncin da Ƴan sandan Somaliya Suka Dauka Kan Mata Masu Saka Niƙabi
Hukuncin da Ƴan sandan Somaliya Suka Dauka Kan Mata Masu Saka Niƙabi
Ƴan sanda a birnin Kismayo da ke kudancin Somaliya sun ce za su ɗaure ko su ci tarar matan da ke rufe fuskarsu da niƙabi saboda fargabar cewa...
Ba za su Amince a Riƙa Kaɗa Tutar Wata ƙasa ba a Najeriya –...
Ba za su Amince a Riƙa Kaɗa Tutar Wata ƙasa ba a Najeriya - Shugaban Hafsan Tsaro
Babban hafsan hafsoshin tsaron Najeriya Christopher Musa ya ce ba za su amince a riƙa kaɗa tutar wata ƙasa ba a Najeriya.
Christopher Musa...
Shugaba Tinubu na Ganawar Sirri da Manyan Hafsoshin Tsaron Nigeriya
Shugaba Tinubu na Ganawar Sirri da Manyan Hafsoshin Tsaron Nigeriya
FCT Abuja - Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu na ganawar sirri yanzu haka da manyan hafsoshin tsaron ƙasar nan a Aso Villa da ke birnin tarayya Abuja.
Taron dai na gudana...
Bulama ya Gargaɗi Masu Amfani da Tutar Rasha a Wajen Zanga-Zanga
Bulama ya Gargaɗi Masu Amfani da Tutar Rasha a Wajen Zanga-Zanga
Daruruwan masu zanga-zanga sun bi titunan yawancin jihohin arewacin Najeriya da kuma Legas, a yayin da aka shiga rana ta biyar da fara zanga-zangar kuncin rayuwa a kasar.
An ga...
Zanga-Zanga: Najeriya ta Gargaɗi ƴan ƙasarta Masu Shirin Zuwa Birtaniya
Zanga-Zanga: Najeriya ta Gargaɗi ƴan ƙasarta Masu Shirin Zuwa Birtaniya
Gwamnatin Birtaniya ta gudanar da taron gaggawa inda aka tattauna a kan yadda za a shawo kan hargitsi mai nasaba da kin jinin ƴan ci-rani a sassan ingila da kuma...
Adadin Mutanen da Aka Kashe a Zanga-Zangar Bangladesh
Adadin Mutanen da Aka Kashe a Zanga-Zangar Bangladesh
Masu zanga zanga a Bangladesh na kira ga Firaimistan kasar Sheikh Hasina ta sauka daga mukaminta, yayin da dubban masu zanga zangar suka hallara don maci zuwa Dhaka.
Halin da ake ciki a...




















