Jam’iyyar APC ta yi Kira ga Shugaba Tinubu da ya Saka Dokar Ta-ɓaci a...

0
Jam'iyyar APC ta yi Kira ga Shugaba Tinubu da ya Saka Dokar Ta-ɓaci a Jihar Ribas   Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta sake yin kira ga Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya sanya dokar ta-ɓaci a jihar Ribas saboda...

Maiduguri na Daga Cikin Wurare Mafi Tsaro a Najeriya – Janar Christopher Musa

0
Maiduguri na Daga Cikin Wurare Mafi Tsaro a Najeriya - Janar Christopher Musa   Hafsan Hafsoshin Najeriya, Janar Christopher Musa, ya ce Maiduguri babban birnin jihar Borno na daga cikin wurare mafiya tsaro a Najeriya a halin yanzu duk da rikicin...

Kisan ɗansanda: Sufeton ‘Yan Sandan Najeriya ya Tura ƙarin Dakaru Ribas

0
Kisan ɗansanda: Sufeton 'Yan Sandan Najeriya ya Tura ƙarin Dakaru Ribas   Sufeto janar na 'yansandan Najeriya ya yi tir da kisan jami'n rundunar da aka yi a jihar Ribas sakamakon rikicin siyasar da ke cigaba da ruruwa tsakanin Gwamna Siminalayi...

Gwamnatin Jihar Kogi na Shirin ɗaukar ‘Yan sa-kai 1,050 Aikin Tsaro

0
Gwamnatin Jihar Kogi na Shirin ɗaukar 'Yan sa-kai 1,050 Aikin Tsaro   Gwamnatin jihar Kogi na shirin ɗaukar 'yan sa-kai 1,050 da zimmar kyautata tsaron jihar da ke tsakiyar Najeriya. Kamfanin dillancin labarai na Najeriya NAN ya ruwaito cewa an ɗauki matakin...

Gobara: Mutane da Dama Sun Mutu a ƙasar Chadi

0
Gobara: Mutane da Dama Sun Mutu a ƙasar Chadi   Shugaban ƙasar Chadi, Mahamat Deby, ya ce mutane da dama sun mutu wasu kuma sun jikkata bayan da wata gobara ta tashi a wani rumbun ajiyar makaman soji da ke N'Djamena,...

Jirgin Ruwan da Mayaƙan Houthi Suka Kai wa Hari a Yemen ya Nutse

0
Jirgin Ruwan da Mayaƙan Houthi Suka Kai wa Hari a Yemen ya Nutse Hukumar tsaron ruwa ta Birtaniya ta ce ana kyautata zaton wani jirgin ruwan kasuwanci da mayaƙan Houthi suka kai wa hari a gabar tekun Yemen mako guda...

Rikicin Siyasa: An Kashe Mutane Huɗu Ciki Har da Jami’an Tsaro a Ribas

0
Rikicin Siyasa: An Kashe Mutane Huɗu Ciki Har da Jami'an Tsaro a Ribas   An kashe aƙalla mutum biyu a jihar Ribas da ke kudu maso kudancin Najeriya lokacin da wasu matasa suka mamaye gine-gine hedikwatar ƙananan hukumomi da dama, bayan...

Shugaba Tinubu da Mataimakinsa za su Fara Biyan Haraji a Filin Jirgin Sama

0
Shugaba Tinubu da Mataimakinsa za su Fara Biyan Haraji a Filin Jirgin Sama   Yayin da ake korafe-korafen kan ƙaƙaba haraji da gwamnatin Bola Tinubu ke yi, shugaban bai ware kansa ba a lamarin. Tinubu ya soke dokar da ta hana shi...

Bani da Hannu a Raba Kwangiloli a Tsohuwar Gwamnatin Mahaifina – Bello El-Rufai

0
Bani da Hannu a Raba Kwangiloli a Tsohuwar Gwamnatin Mahaifina - Bello El-Rufai   Bello El-Rufai ya bayyana cewa babu hannunsa ko kaɗan a raba kwangiloli a tsohuwar gwamnatin Kaduna karkashin mahaifinsa. Ɗan majalisar tarayya ya ce tsohon gwamna, Malam Nasir El-Rufai...

Adadin Mutanen da Suka Mutu Sakamakon Barkewar Baƙuwar Cuta a Zamfara

0
Adadin Mutanen da Suka Mutu Sakamakon Barkewar Baƙuwar Cuta a Zamfara   Adadin mutane da suka mutu sakamakon wata baƙuwar cuta da ta fi shafar yara da mata, a wasu yankuna na jihar Zamfara ya ƙaru zuwa 13. Bincike daga majiyoyin asibitoci...