Bani da Masaniya Kan Batun Tsige Buni Daga Kujerarsa – ‘Dan Takarar Gwamnan Yobe...
Bani da Masaniya Kan Batun Tsige Buni Daga Kujerarsa - 'Dan Takarar Gwamnan Yobe a 2019
Dan takarar gwamnan jahar Yobe na jam'iyyar PDP a zaben 2019, Ambasada Umaru Damagum yace bai nemi kotu ta tsige Gwamna Mala Buni daga...
Adadin Karin Kudin Lambar Mota da Lasisin Tuki da Gwamnatin Tarayya ta yi
Adadin Karin Kudin Lambar Mota da Lasisin Tuki da Gwamnatin Tarayya ta yi
Kaduna - Wani rahoton ThePunch ya nuna cewa gwamnatin tarayya ta fara aiwatar da karin kudin lambar mota da kuma lasisin tuki a fadin Najeriya.
Rahoton ya nuna...
Tsige Gwamna Buni: Jam’iyyar APC ta Allah Wadai da Karar da PDP ta Shigar
Tsige Gwamna Buni: Jam'iyyar APC ta Allah Wadai da Karar da PDP ta Shigar
Jam'iyyar All Progressives Congress mai mulki a Najeriya tayi Allah wadai da kiraye-kirayen a tsige shugaban kwamitin rikon kwarya, Gwamna Mai Mala Buni.
Mai magana da yawun...
Shugaba Buhari ya Aikawa da Iyalan Shagari Sakon Ta’azziyyar Rashin Hadiza Shehu Shagari
Shugaba Buhari ya Aikawa da Iyalan Shagari Sakon Ta'azziyyar Rashin Hadiza Shehu Shagari
Daga Landan, Buhari ya aiko da sakon ta'azziyarsa da iyalan Shagari Wannan ya biyo bayan rasuwar maidakin marigayin An yi jana'izarta a Masallacin tarayya dake Abuja.
Shugaba Muhammadu...
‘Yan Bindiga Sun Sako Kwamishinan Yada Labarai na Jahar Neja
'Yan Bindiga Sun Sako Kwamishinan Yada Labarai na Jahar Neja
Labarin dake shigo mana da duminsa na nuna cewa tsagerun yan bindiga sun sako kwamishanan labaran jahar Neja da suka sace kwanaki biyu da suka gabata.
Daily Trust ta ruwaito cewa...
Jam’iyyar PDP ta Nemi Kotu da ta Tsige Gwamna Buni Daga Kan Kujerarsa
Jam'iyyar PDP ta Nemi Kotu da ta Tsige Gwamna Buni Daga Kan Kujerarsa
Jam'iyyar PDP ta maka gwamna Buni a kotu bisa zarginsa da saba ka'idar tsarin mulkin Najeriya.
PDP ta bukaci kotu da ta tsige gwamnan, kuma ta gaggauta maye...
Ka’idojin da Gwamnatin Najeriya ta Kafa wa Twitter
Ka'idojin da Gwamnatin Najeriya ta Kafa wa Twitter
Gwamnatin Buhari ta amince Twitter ya dawo aiki a Najeriya, sannan an ba kamfanin ka'idoji.
Kamfanin ya amince da bukatar gwamnati, ya kuma sanar da cewa zai kafa ofishi a Najeriya.
Najeriya ta lissafo...
Yadda Aka Gano Matar da ta yi Yunkurin Kashe Mijinta
Yadda Aka Gano Matar da ta yi Yunkurin Kashe Mijinta
Wata mata a kasar Brazil ta yi yunkurin hallaka mai gidanta ta hanyar sanya masa guba.
Matar ta yi amfani da gabanta, inda ta sanya guba da niyyar kashe mijinta idan...
Hukumar NDLEA ta Kama ‘Yan Ta’adda da Makamai a Jahar Katsina
Hukumar NDLEA ta Kama 'Yan Ta'adda da Makamai a Jahar Katsina
Jami'an NDLEA sun cafke wasu bata-gari dauke da muggan makamai a jahar Katsina.
An kame su ne dauke muggan makamai da suka hada da AK-47 da sauran kayan laifi.
A halin...
Kotun Jahar Kano ta Dakatar da Gina Shaguna a Kan Titunan Kasuwar Kwari
Kotun Jahar Kano ta Dakatar da Gina Shaguna a Kan Titunan Kasuwar Kwari
Babbar kotu dake zama a jahar Kano ta dakatar da gwamnatin Kano daga gina shaguna a kan titunan kasuwar Kwari.
Kamar yadda mai shari'a S. B Namallam ya...