Rikici ya Kaure a Zauren Majalisar Ghana
Rikici ya Kaure a Zauren Majalisar Ghana
Rikici ya barke a zauren majalisar kasar Ghana tsakanin yan jam'iyyar NPP da NDC.
'Yan majalisar sun kacame da dambe kan jayayyar jam'iyyar da ke da rinjaye.
Daga bisani an tura jami'an sojoji zuwa zauren...
Shin da Gaske ne ‘Yan Majalisar Tarayya Zasu Hallarta Noman Wiwi a Najeriya ?
Shin da Gaske ne 'Yan Majalisar Tarayya Zasu Hallarta Noman Wiwi a Najeriya ?
Yan majalisar tarayya na yunkurin sahale amfani da wiwi kuma tuni kudirin ya tsallake karatun farko.
Za a sahale nomawa tare da kasuwancin wiwin don amfanin magani...
Donald Trump ya Yarda Zai Sauka Daga kan Mulki
Donald Trump ya Yarda Zai Sauka Daga kan Mulki
Daga karshe, shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya amince zai sauka daga mulki kuma ya mikawa Joe Biden bayan majalisar dokoki ta rattaba hannu kan sakamakon zaben.
Amma duk da amincewa da...
Duk Wani Taro da Bishop Kukah Zai Shirya ya Zama na Hadin Kai ba...
Duk Wani Taro da Bishop Kukah Zai Shirya ya Zama na Hadin Kai ba Janyo Tsanar Juna ba - Sarkin Musulmai
Sarkin Sokoto, Alhaji Sa'ad Abubakar ya jagoranci JNI, inda suka yi wa shugaban kirista na Sokoto kaca-kaca.
Sun caccake shi...
Amurka: Nasarar Joe Biden Kan Donald Trump
Amurka: Nasarar Joe Biden Kan Donald Trump
Majalisar dokokin Amurka ta tabbatar da nasarar Joe R Biden Jr a matsayin zababben shugaban kasa bayan nasara kan Donald Trump.
Kidayar kuri'un jihar Vermont ta baiwa Joe Biden adadin kuri'un Electoral College 279...
Yayin da Gwamnatin Najeriya ta Kara Farashin Wutar Lantarki: Kasar Ghana Zasu Sha Wutar...
Yayin da Gwamnatin Najeriya ta Kara Farashin Wutar Lantarki: Kasar Ghana Zasu Sha Wutar Lantarki Kyauta na Tsawon Watanni Uku
Al'ummar kasar Ghana za su mori lantarki kyauta na tsawon watanni uku.
Gwamnatin kasar ne ta bada wannan umurnin a matsayin...
Jam’iyyar PDP ta Kara Rasa Mambobinta a Jahar Zamfara
Jam'iyyar PDP ta Kara Rasa Mambobinta a Jahar Zamfara
Dubun dubatar mambobin jam'iyyar PDP sun yi kaura zuwa jam'iyyar APC a garin Kauran Namoda, jihar Zamfara.
Masu sauya shekar sun bayyana cewa sun bar PDP ne saboda rashin shugabanci a jam'iyyar.
Sauyin...
Kannywood: Fina-Finai Takwas da Suka Samu Karbuwa a 2020
Kannywood: Fina-Finai Takwas da Suka Samu Karbuwa a 2020
Kamfanin Kannywood ta kasance babbar masana'antar shirya fina-finan Hausa da ke yankin arewacin kasar.
A yayinda aka shiga sabuwar shekara, Legit.ng ta waiwaya baya domin zakulo wasu manyan fina-finai takwas da suka...
Hukumar Zabe ta Jahar Kano Tayi Watsi da ‘Yan Takarar Kananan Hukumomi
Hukumar Zabe ta Jahar Kano Tayi Watsi da 'Yan Takarar Kananan Hukumomi
Hukumar zabe ta jahar Kano KANSIEC tayi watsi da yan takara shida bayan sun gaza tsallake gwajin kwayoyi.
Prof Sheka, shugaban hukumar ya ce jamiyyun da yan takarar su...
Magoya Bayan Donald Trump Sun Fasa Cikin Majalisar Dokokin Amurka
Magoya Bayan Donald Trump Sun Fasa Cikin Majalisar Dokokin Amurka
Masoya shugaban kasan Amurka, Donald Trump, sun fasa cikin majalisar dokokin Amurka kuma hakan ya sa an dakatar da zaman rattaba hannu don tabbatar da Joe Biden matsayin zababben shugaban...






















