Gwamnatin Sokoto Zata Kafa Kungiyar Hisbah
Gwamnatin Sokoto Zata Kafa Kungiyar Hisbah
Gwamna Tambuwal na jihar Sokoto ya shirya tsaf don kirkirar hukumar Hisbah da zata rage ayyukan bata gari ta kuma taimaka wajen tabbatar da shari'ar musulunci.
Kudirin ya samu sahalewa daga majalisar zartarwar jihar kuma...
Muna Iyakar Bakin Kokarinmu – Shugaban Majalisar Dattawa
Muna Iyakar Bakin Kokarinmu - Shugaban Majalisar Dattawa
Shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan ya ce suna iyakar kokarinsu
A cewarsa kullum cikin zarginsu ake yi da gyara aljihunsu kuma a gaskiya ba hakan bane.
Ya ce sun fi duk wasu ma'aikatan gwamnati...
Hasashen Bankin Duniya ya Nuna Tsawon Shekarun da Matsin Tattalin Arziki Zai Kai
Hasashen Bankin Duniya ya Nuna Tsawon Shekarun da Matsin Tattalin Arziki Zai Kai
Masanan Bankin Duniya sun fadi abin da zai faru da tattalin arzikin Najeriya.
World Bank Nigeria Development Update ta ce babu tabbacin za a tsira a 2022.
Yawan Talakawa...
Rikici ya Barke Tsakanin ‘Yan Sanda da Fusatatun Matasa
Rikici ya Barke Tsakanin 'Yan Sanda da Fusatatun Matasa
Duk da zanga-zangar EndSARS, wani dan sanda ya kuma kashe wani ba gaira ba dalili.
Rikici ya kaure a birnin Fatakwal ranar Alhamis sakamakon wannan kisa.
Abokan aikin direban sun dauki gawarsa kan...
N-Power: Shugaba Buhari Zata ƙara ɗiba Matasa
N-Power: Shugaba Buhari Zata ƙara ɗiba Matasa
Shugaba Buhari ya amince da kara adadin masu amfana da shirin koyar da sana'a da bada tallafi na N-Power.
Shugaba Muhammadu ne ya sanar da hakan ta shafinsa na Twitter a ranar Alhamis.
Shugaban ƙasar...
Sunayen ‘Yan Siyasa da Masu Mulki da Suka Kamu da Ciwo a Gaban Masu...
Sunayen 'Yan Siyasa da Masu Mulki da Suka Kamu da Ciwo a Gaban Masu Shari'a
Ana yawan zargin ‘yan siyasa da masu mulki a Najeriya da rashin gaskiya wadanda su ka hada da sata, almundahana da baba-kere da dukiyar al’umma.
Yayin...
Tantance Mambobi: Jam’iyyar APC ta ɗaga Ranar Fara Rijista
Tantance Mambobi: Jam'iyyar APC ta ɗaga Ranar Fara Rijista
Jam'iyyar APC ta sanar da dage fara rijistar sabbi da tantance soffin mambobinta.
Karshen watan Nuwamba ne APC ta sanar da cewa za ta fara aikin rijistar daga ranar 12 ga watan...
Rundunar Sojoji ta Fadin Dalilin Soke Taron da Zatai
Rundunar Sojoji ta Fadin Dalilin Soke Taron da Zatai
Babban jami'in rundunar sojan Najeriya da ke hallartar taron shekara-shekara ta babban hafsan sojan kasar Najeriya ya kamu da korona.
Hakan ya tilasatawa rundunar soke sauran abubuwan da aka shirya gudanawar yayin...
Kotu ta Hana Bada Belin Wani Farfesa
Kotu ta Hana Bada Belin Wani Farfesa
Ignatius Uduk zai shafe akalla kwanaki biyar a gidan yari kafin ya samu beli.
Farfesan ya na kotu da hukumar EFCC ne bisa zargin hannu a magudin zabe.
Malamin makarantar ya karyata zargin da ake...
Faisal Maina: Jami’an Tsaro Sun Kama Ɗan Maina
Faisal Maina: Jami'an Tsaro Sun Kama Ɗan Maina
Jami'an tsaro sun kama dan Abdulrasheed Maina, Faisal, da ya tsere daga hannun beli.
Bayan tserewarsa ne kotu ta bawa jami'an tsaro umurnin kama shi a duk inda suka ganshi.
Ana tuhumar Faisal da...