Dan Najeriya ya lashe gasar cin abinci mai mugun yaji a kasar Chana

0
Jaridar China Daily ta ruwaito wani dan Najeriya da bata bayyana sunansa ba a matsayin wanda ya lashe gasar cin abinci mai mugun yaji a kasar ta China. Ita dai wannan gasa mutane daga kasashe biyar ne suka shiga domin...

Kotu ta bada belin Fayose akan kudi Naira miliyan 50

0
Babbar kotun tarayya dake birnin Ikko a jihar Legas ta bayar da belin tsohon Gwamnan jihar Ekiti Ayodele Fayose akan kudi Naira miliyan 50. Haka kuma, kotun ta nemi Fayose ya gabatar da mutane biyu da suka mallaki gidaje a...