Ingila za ta Samu Gurbi Idan ta Doke Italiya a Gasar Cin Kofin Turai
Ingila za ta Samu Gurbi Idan ta Doke Italiya a Gasar Cin Kofin Turai
Tawagar kwallon kafa ta Ingila za ta samu gurbin shiga gasar cin kofin Turai, da zarar ta doke Italiya ranar Talata a Wembley.
Ingila da Italiya za...
Wannan Yakin Zai Kasance na Tsawon Lokaci, Sakamakon Kuma Zai Kasance Mai Yawa –...
Wannan Yakin Zai Kasance na Tsawon Lokaci, Sakamakon Kuma Zai Kasance Mai Yawa - Ministan Tsaron Isra'ila
Yayin da sakataren harkokin wajen Amurka, Anthony Blinken ya sake komawa Isra'ila a ranar Litinin din nan, babban jami'in diflomasiyyar na Amurka na...
Tsadar Rayuwa a Najeriya ta ƙara Ta’azzara
Tsadar Rayuwa a Najeriya ta ƙara Ta'azzara
Hauhawar farashi a Najeriya ya ƙaru a watan Satumba, inda ya kai mataki mafi girma cikin kimanin shekara 20 da kashi 26.72 cikin 100, daidai lokacin da tsadar rayuwa ke ƙara ta'azzara a...
Hare-Haren Hamas: Jazaman ne sai an yi galaba a kan ‘yan ta’adda ko su...
Hare-Haren Hamas: Jazaman ne sai an yi galaba a kan 'yan ta'adda ko su wane ne - Theresa May
Tsohuwar Firaministan Birtaniya Theresa May ta bayyana hare-haren da Hamas ta kai a matsayin na kidahumanci.
“Jazaman ne sai an yi galaba...
Gwamnatin Tarayya ta Tsara N26trn a Matsayin Kasafin Kuɗi na 2024
Gwamnatin Tarayya ta Tsara N26trn a Matsayin Kasafin Kuɗi na 2024
Najeriya ta tsara naira tiriliyan 26.01 (dala biliyan 33.8) a matsayin kasafin kuɗi na shekarar 2024 da za ta miƙa wa majalisar tarayya domin amincewa kafin ƙarshen watan Disambar...
Kotun Ɗaukaka Ƙara ta ƙwace kujerar ɗan Majalisar Tarayya, Sanata Abbo
Kotun Ɗaukaka Ƙara ta ƙwace kujerar ɗan Majalisar Tarayya, Sanata Abbo
Kotun Ɗaukaka Ƙara a Najeriya ta ƙwace nasarar ɗan majalisar tarayya Sanata Ishaku Abbo na jam'iyyar APC mai wakiltar Mazaɓar Adamawa ta Arewa a zaɓen watan Fabarairu da ya...
Tawagar Kwallon Kafa ta Najeriya ta Doke Mozambique a Wasan Sada Zumunta
Tawagar Kwallon Kafa ta Najeriya ta Doke Mozambique a Wasan Sada Zumunta
Tawagar kwallon kafa ta Najeriya ta doke ta Mozambique da ci 3-2 a wasan sada zumunta da suka buga ranar Litinin a Portugal.
Ranar Juma'a Super Eagles da Saudiyya...
Rundunar Sojin Isra’ila na Shirin Kai Hare-Hare a Gaza ta Sama, Kasa da Ruwa
Rundunar Sojin Isra'ila na Shirin Kai Hare-Hare a Gaza ta Sama, Kasa da Ruwa
Rundunar sojan Isra'ila ta ce tana shirin faɗaɗa yaƙin da take yi a kan Zirin Gaza ta ruwa, da sama, da ƙasa.
"IDF na shirin ƙaddamar...
Yadda Aka Gano Lauyan Bogi da ya yi Nasarar Lashe Kararraki 26 a Kotu
Yadda Aka Gano Lauyan Bogi da ya yi Nasarar Lashe Kararraki 26 a Kotu
Wani mutum da ake zargin lauyan bogi ne ya kare wasu mutane a gaban kotu kuma ya yi nasarar lashe kararraki da dama.
Mutumin mai suna Brian...
Jami’an Tsaro Sun Kama Matashin da Ake Zargi da Satar Buhun Shinkafa 47
Jami'an Tsaro Sun Kama Matashin da Ake Zargi da Satar Buhun Shinkafa 47
Jami'an yan sanda a jihar Ogun sun cika hannu da wani matashi dan shekaru 25.
Ana zargin Damilola Bada da wawure buhun shinkafa 47 mallakin uwar dakinsa wanda...





















