Ingila za ta Samu Gurbi Idan ta Doke Italiya a Gasar Cin Kofin Turai

0
Ingila za ta Samu Gurbi Idan ta Doke Italiya a Gasar Cin Kofin Turai     Tawagar kwallon kafa ta Ingila za ta samu gurbin shiga gasar cin kofin Turai, da zarar ta doke Italiya ranar Talata a Wembley. Ingila da Italiya za...

Wannan Yakin Zai Kasance na Tsawon Lokaci, Sakamakon Kuma Zai Kasance Mai Yawa –...

0
Wannan Yakin Zai Kasance na Tsawon Lokaci, Sakamakon Kuma Zai Kasance Mai Yawa - Ministan Tsaron Isra'ila   Yayin da sakataren harkokin wajen Amurka, Anthony Blinken ya sake komawa Isra'ila a ranar Litinin din nan, babban jami'in diflomasiyyar na Amurka na...

Tsadar Rayuwa a Najeriya ta ƙara Ta’azzara

0
Tsadar Rayuwa a Najeriya ta ƙara Ta'azzara   Hauhawar farashi a Najeriya ya ƙaru a watan Satumba, inda ya kai mataki mafi girma cikin kimanin shekara 20 da kashi 26.72 cikin 100, daidai lokacin da tsadar rayuwa ke ƙara ta'azzara a...

Hare-Haren Hamas: Jazaman ne sai an yi galaba a kan ‘yan ta’adda ko su...

0
Hare-Haren Hamas: Jazaman ne sai an yi galaba a kan 'yan ta'adda ko su wane ne - Theresa May   Tsohuwar Firaministan Birtaniya Theresa May ta bayyana hare-haren da Hamas ta kai a matsayin na kidahumanci. “Jazaman ne sai an yi galaba...

Gwamnatin Tarayya ta Tsara N26trn a Matsayin Kasafin Kuɗi na 2024

0
Gwamnatin Tarayya ta Tsara N26trn a Matsayin Kasafin Kuɗi na 2024   Najeriya ta tsara naira tiriliyan 26.01 (dala biliyan 33.8) a matsayin kasafin kuɗi na shekarar 2024 da za ta miƙa wa majalisar tarayya domin amincewa kafin ƙarshen watan Disambar...

Kotun Ɗaukaka Ƙara ta ƙwace kujerar ɗan Majalisar Tarayya, Sanata Abbo

0
Kotun Ɗaukaka Ƙara ta ƙwace kujerar ɗan Majalisar Tarayya, Sanata Abbo   Kotun Ɗaukaka Ƙara a Najeriya ta ƙwace nasarar ɗan majalisar tarayya Sanata Ishaku Abbo na jam'iyyar APC mai wakiltar Mazaɓar Adamawa ta Arewa a zaɓen watan Fabarairu da ya...

Tawagar Kwallon Kafa ta Najeriya ta Doke Mozambique a Wasan Sada Zumunta

0
Tawagar Kwallon Kafa ta Najeriya ta Doke Mozambique a Wasan Sada Zumunta   Tawagar kwallon kafa ta Najeriya ta doke ta Mozambique da ci 3-2 a wasan sada zumunta da suka buga ranar Litinin a Portugal. Ranar Juma'a Super Eagles da Saudiyya...

Rundunar Sojin Isra’ila na Shirin Kai Hare-Hare a Gaza ta Sama, Kasa da Ruwa

0
Rundunar Sojin Isra'ila na Shirin Kai Hare-Hare a Gaza ta Sama, Kasa da Ruwa   Rundunar sojan Isra'ila ta ce tana shirin faɗaɗa yaƙin da take yi a kan Zirin Gaza ta ruwa, da sama, da ƙasa. "IDF na shirin ƙaddamar...

Yadda Aka Gano Lauyan Bogi da ya yi Nasarar Lashe Kararraki 26 a Kotu

0
Yadda Aka Gano Lauyan Bogi da ya yi Nasarar Lashe Kararraki 26 a Kotu   Wani mutum da ake zargin lauyan bogi ne ya kare wasu mutane a gaban kotu kuma ya yi nasarar lashe kararraki da dama. Mutumin mai suna Brian...

Jami’an Tsaro Sun Kama Matashin da Ake Zargi da Satar Buhun Shinkafa 47

0
Jami'an Tsaro Sun Kama Matashin da Ake Zargi da Satar Buhun Shinkafa 47   Jami'an yan sanda a jihar Ogun sun cika hannu da wani matashi dan shekaru 25. Ana zargin Damilola Bada da wawure buhun shinkafa 47 mallakin uwar dakinsa wanda...