Uwargidan Shugaba Buhari, Aisha ta Roƙi a Kawo Karshen Yaƙin Sudan
Uwargidan Shugaba Buhari, Aisha ta Roƙi a Kawo Karshen Yaƙin Sudan
Uwargidan shugaban Najeriya Aisha Buhari ta roƙi a a haɗa karfi da karfe domin lafar da kurar rikicin Sudan.
Jaridar Premium Times ta Najeriya ta rawaito Aisha Buhari na wannan...
‘Yan Bindiga Sun Saki Karin Dalibai Uku na Kwalejin Yauri
'Yan Bindiga Sun Saki Karin Dalibai Uku na Kwalejin Yauri
'Yan bindiga sun saki dalibai mata uku cikin bakwai da suka saura na kwalejin tarayya ta Yauri da suke garkuwa da su.
An shafe kwanaki 60 na tattauna kafin a saki...
‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Coci Sun yi Garkuwa da Mutane 25 a Kaduna
'Yan Bindiga Sun Kai Hari Coci Sun yi Garkuwa da Mutane 25 a Kaduna
Wasu `yan bindiga sun kai hari kan wani Coci da ke karamar hukumar Chikun a jihar Kaduna da ke arewacin Najeriya inda suka sace mutum akalla...
Rikicin Sudan: Babu Amfanin Tattauna Idan ba za a Tsagaita Wuta ba – Burhan
Rikicin Sudan: Babu Amfanin Tattauna Idan ba za a Tsagaita Wuta ba - Burhan
Ana ɗan samun takaitattun bayanai kan tattaunawar sulhu da Saudiyya da Amurka ke jagoranta kan Sudan a birnin Jeddah.
A ranar 6 ga watan Mayu aka soma...
Adadin ‘Yan jarida da Sojojin Isra’ila Suka Kashe Cikin Shekara 21
Adadin 'Yan jarida da Sojojin Isra'ila Suka Kashe Cikin Shekara 21
Wata kungiya mai rajin kare lafiyar 'yan jarida ta ce jami'an tsaron Isra'ila sun kashe 'yan jarida akalla 20 tun daga shekara ta 2001, inda ta zargi sojojin kasar...
Akwai Yiyuwar Barca ta lashe La Liga na Bana
Akwai Yiyuwar Barca ta lashe La Liga na Bana
Ranar Lahadi Espanyol za ta karbi bakuncin Barcelona a wasan mako na 34 a La Liga.
Kungiyoyin biyu sun tashi 1-1 ranar 31 ga watan Disamba a Camp Nou a karawar farko...
Ba Zan Mayar da Wani Yanki na Nijeriya Saniyar Ware ba – Tinubu
Ba Zan Mayar da Wani Yanki na Nijeriya Saniyar Ware ba – Tinubu
Ya jinjinawa Wike bisa nasarar samar da ababen more rayuwa, goyon bayan siyasa
Zaɓaɓɓen shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya yi alƙawarin yi wa ƙasa ayyukan ci...
Sudan: Bazan Tattauna da Kowa ba Har Sai an Kawo ƙarshen Rikicin ƙasar –...
Sudan: Bazan Tattauna da Kowa ba Har Sai an Kawo ƙarshen Rikicin ƙasar - Hemedti
Ɗaya daga cikin janar-janar ɗin sojin da ke faɗa da juna a Sudan, wanda ke jagorantar dakarun RSF ya shaida wa BBC cewa ba zai...
Shugaba Buhari ya Tsawaita Wa’adin Babban Kwanturolan Hukumar Kula da Shigi da Fice
Shugaba Buhari ya Tsawaita Wa'adin Babban Kwanturolan Hukumar Kula da Shigi da Fice
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya tsawaita wa'adin babban kwanturolan hukumar kula da shigi da fice ta ƙasar, Isah Jere Idris har zuwa ranar 29 ga watan Mayu...
Karo na Biyu: Shugaba Buhari ya ɗage Kidayar 2023
Karo na Biyu: Shugaba Buhari ya ɗage Kidayar 2023
A karo na biyu, shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya ɗage kidayar 2023 da aka shirya gudanarwa a Najeriya.
Ya ɗauki wannan matakin ne bayan ganawa da shugaban NPC na ƙasa, Nasir Isa-Kwarra,...





















