Home DUNIYA Page 9

DUNIYA

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

ENDSARS: Wole Soyinka yana Zargin Gwamnatin Najeriya da Kamakarya kan Masu Zanga-Zangar

0
ENDSARS: Wole Soyinka yana Zargin Gwamnatin Najeriya da Kamakarya kan Masu Zanga-Zangar Fitaccen Marubucin Najeriya Farfesa Wole Soyinka ya yi Allah wadai da yadda sojoji suka yi amfani da karfi wajen tarwatsa masu zanga zangar lumana domin adawa da zargin...

ENDSARS: Gbajabiamila Yace Ko Shakka babu Sojoji Sun Hallaka Masu Zanga-Zangar

0
ENDSARS: Gbajabiamila Yace Ko Shakka babu Sojoji Sun Hallaka Masu Zanga-Zangar Kakakin majalisar wakilan Najeriya Femi Gbajabiamila, ya ce babu shakka dakarun sojin kasar sun hallaka masu zanga-zangar End SARS a jihar Legas. ''A bayyana take cewa an kashe mutane, kuma...

ENDSARS: Gidajen Rediyo dana Talabijin na NBC na gargaɗi kan yaɗa bidiyon zanga-zangar

0
ENDSARS: Gidajen Rediyo dana Talabijin na NBC na gargaɗi kan yaɗa bidiyon zanga-zangar Hukumar da ke lura da ayyukan gidajen rediyo da talabijin ta Najeriya NBC, ta gargaɗi kafafen watsa labarai da su yi taka-tsan-tsan wajen nuna hotunan bidiyon da...

LABARAI DA DUMI-DUMI: Wasu Batagari Sun Sace Sandar Girman Oba na Legas

0
LABARAI DA DUMI-DUMI: Wasu Batagari Sun Sace Sandar Girman Oba na Legas Rahotanni daga jihar Legas na cewa wasu da ake zargin 'yan daba ne sun kai hari gidan Oba na Legas inda suka ɗauke sandan girmansa, kamar yadda jaridar...

EndSars: Shugaba Muhammadu Buhari ya Buƙaci ‘yan Najeriya su Kwantar da Hankalinsu

0
EndSars: Shugaba Muhammadu Buhari ya Buƙaci 'yan Najeriya su Kwantar da Hankalinsu Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya yi kira ga 'yan kasar su kwantar da hankalinsu bayan zanga-zangar EndSARS ta rikide zuwa tarzoma a wasu sassan kasar. Shugaban ya bayyana haka...

LABARAI DA DUMI-DUMI:An Sake Samun Batagari sun Saka Wuta a Hedikwatar Hukumar Kula da...

0
LABARAI DA DUMI-DUMI:An Sake Samun Batagari sun Saka Wuta a Hedikwatar Hukumar Kula da Tashoshin Jiragen Ruwa a Legas An cinna wuta ga hedikwatar hukumar kula da tashoshin jiragen ruwa da ke Marina a Legas inda ake zargin 'yan daba...

LABARAI DA DUMI-DUMI: Batagari Sun kai Hari Gidan Talabijin TVC a Legas

0
LABARAI DA DUMI-DUMI: Batagari Sun kai Hari Gidan Talabijin TVC a Legas Wasu da ake zargin 'yan daba ne sun kai hari a gidan talabijin na TVC da ke Legas. Wata ma'aikaciyar gidan talabijin ɗin ta wallafa a shafinta na Twitter...

Legas:An Sa Wuta a Tashar Motocin Oyingbo

0
Legas:An Sa Wuta a Tashar Motocin Oyingbo Jaridar The Nation a Najeriya ta ruwaito cewa akwai aƙalla manyan motoci 20 a tashar motar a lokacin da aka sa wutar. Hakazalika wani bidiyo da ke yawo a shafin Twitter ya nuna yadda...

LEGAS:Akalla an Samu Mutane 30 Daka Raunana a Lekki Toll Gate

0
LEGAS:Akalla an Samu Mutane 30 Daka Raunana a Lekki Toll Gate ne sun buɗe wuta ga masu zanga-zangar #ENDSARS a Lekki Toll Gate da ke Legas a yammacin Talata. Gwamnatin jihar ta tabbatar da cewa akwai marasa lafiya goma da ke...

ENDSARS:Sojojin Najeriya sun Musanta Harbin Masu Zanga-Zangar a Legas

0
ENDSARS:Sojojin Najeriya sun Musanta Harbin Masu Zanga-Zangar a Legas Rundunar sojojin Najeriya ta yi watsi da rahotannin da ke cewa dakarunta sun buɗe wuta ga masu zanga-zangar #ENDSARS a Lekki da ke Legas. Gwamnatin jihar Legas ta tabbatar da cewa aƙalla...
- Advertisement -
Latest News
An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire ShugabantaKamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin AikYaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi - MDDSojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannun 'Yan Ta'adda a Jihar Borno