ENDSARS: Gidajen Rediyo dana Talabijin na NBC na gargaɗi kan yaɗa bidiyon zanga-zangar

Hukumar da ke lura da ayyukan gidajen rediyo da talabijin ta Najeriya NBC, ta gargaɗi kafafen watsa labarai da su yi taka-tsan-tsan wajen nuna hotunan bidiyon da jama’a suka yada a shafukan sada zumunta kan ci gaba da zanga-zangar EndSARS.

A cikin wata sanarwa da ta wallafa a shafinta na Tuwita, NBC ta ce ya kamata kafafen yada labarai su riƙa lura da abin da suke yaɗawa don kaucewa muzanta mutane da hukumomin gwamnati da kuma ƙungiyoyi

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here