Home SIYASA Page 102

SIYASA

Shugaba Buhari Ya Shiga Ganawa da Shugabannin Tsaro a Fadarsa Dake Abuja

0
Shugaba Buhari Ya Shiga Ganawa da Shugabannin Tsaro a Fadarsa Dake Abuja   Shugaba Buhari ya shiga tattauna da shugabannin tsaron kasar nan a fadarsa dake babban birnin tarayya Abuja. Daga cikin waɗanda suka halarci taron akwai hafsoshin soji, sufetan yan sanda...

Ba Hakanan Kawai Shugaba Buhari ya Nada ni Ministan Wutar Lantarki ba – Abubakar...

0
Ba Hakanan Kawai Shugaba Buhari ya Nada ni Ministan Wutar Lantarki ba - Abubakar Aliyu   Abubakar Aliyu, sabon ministan wutar Lantarki ya ce ba hakanan kawai Shugaba Buhari ya nada shi ministan Wutar Lantarki ba. Aliyu ya bayyana cewa shugaban kasar...

Mafi Yawancin ‘Yan Bindiga da ke Adabar mu Fulani ne – Gwamna Masari

0
Mafi Yawancin 'Yan Bindiga da ke Adabar mu Fulani ne - Gwamna Masari   Gwamna Aminu Masari ya ce mafi yawancin 'yan bindigan da ke arewa maso yamma Fulani ne. Gwamnan na jahar Katsina ya kuma ce 'yan bindigan da ke yankin...

Shugaba Buhari ya Nada Dr. Ifedayo Morayo Adetifa a Matsayin Sabon Darekta Janar na...

0
Shugaba Buhari ya Nada Dr. Ifedayo Morayo Adetifa a Matsayin Sabon Darekta Janar na Hukumar NCDC ta Kasa   Dr. Ifedayo Morayo Adetifa zai hau kujerar Darekta-Janar na hukumar NCDC. Sabon Darektan zai canji Dr. Chikwe Ihekweazu wanda zai tafi kungiyar WHO. Yemi...

APC na Ganin Jonathan Zai Kai ta ga ci Idan ya yi Takarar Shugaban...

0
APC na Ganin Jonathan Zai Kai ta ga ci Idan ya yi Takarar Shugaban Kasa a 2023   Ana ta rade-radin APC tana zarwacin tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan. Jam’iyyar na tunanin Jonathan zai kai ta ga ci idan ya yi takarar...

Zaben Kananan Hukumomi : Mutane na Dariya na sha Kaye a Akwatina Amma Demokradiyya...

0
Zaben Kananan Hukumomi : Mutane na Dariya na sha Kaye a Akwatina Amma Demokradiyya ce ta yi Aiki - El-Rufa'i   Gwamnan jahar Kaduna Nasir El-Rufai ya ce kayan da APC ta sha a akwatinsa ya nuna jam'iyyar bata yi magudi...

Daga Ranar da Jonathan ya Koma APC ya Gama Zubar da Ragowar ƙimarsa –...

0
Daga Ranar da Jonathan ya Koma APC ya Gama Zubar da Ragowar ƙimarsa - Dr Nwodo   Jigon babbar jam'iyyar hamayya ta ƙasa PDP ya gargaɗi Jonathan kan shirin komawa APC mai mulki. Dr Okwesilieze Nwodo, wanda tsohon shugaban PDP ne yace...

Mahamady Doumbouya: Abubuwa Game da Sojan da ya Jagoranci ƙwace Mulki a Guinea

0
Mahamady Doumbouya: Abubuwa Game da Sojan da ya Jagoranci ƙwace Mulki a Guinea   Wani juyin mulkin soja a kasar Guinea ya kawo karshen mulkin Shugaba Alpha Conde mai cike da ce-ce -ku-ce, kasa da shekara guda bayan da ya lashe...

Bisa Kuskure: Gwamnatin Tarayya Zata Karbo Kudaden da ta Biya Likitoci 588

0
Bisa Kuskure: Gwamnatin Tarayya Zata Karbo Kudaden da ta Biya Likitoci 588   Gwamnatin tarayya za ta karbo miliyoyin nairorin da ta yi kuskuren biyan likitoci 588 da ke fadin kasar nan. Ministan kwadago da ayyuka, Chris Ngige ne bayyana hakan yayin...

Gwamna El-Rufa’i da Gwamna Lalong Zasu Hada Kai Don Magance Matsalolin Tsaro

0
Gwamna El-Rufa'i da Gwamna Lalong Zasu Hada Kai Don Magance Matsalolin Tsaro   Gwamnan jahar Kaduna ya yi alkawarin hada kai da na jahar Filato don magance matsalolin tsaro. Ya bayyana haka ne yayin da ya kai ziyarar jajantawa a jahar ta...

Labarai

Latest News
Zaɓen 2027: Me ya sa ƴan Adawa Suka Zaɓi ADC?Ban Taɓa Yarda da NATO ba - TrumpAn ɗage Sauraron Bayar da Belin El-RufaiGwamnatin Najeriya ta Ayyana Juma'a da Litinin Ranakun HutuBa Zamu Shiga Yaƙi da Iran ba, Duk da Matsin Lambar Trump - BirtaniyaChina da Pakistan na shirin Shiga Tsakani Amurka, Iran da Isra'ila Domin Kawo ƙarshen YaƙinGawuna ya Ajiye Muƙaminsa na Shugaban Hukumar Gudanarwar Bankin Bayar da Lamunin Gidaje na NajeriyaAshiru Kudan ya Fice Daga Jam'iyyar PDP Zuwa ADCRabiu Kwankwaso ya Koma Jam’iyyar Haɗaka ta ADCHarin Iran ya Haddasa Gobara a Matatar Man Haifa da ke Isra'ilaAn Farmaki Sarki a Cikin Fadarsa a Jihar Ondo'Yan Bindiga sun kai Hari Asibiti a Jihar OndoAlamomin Fitowar Haƙori ga JariraiRundunar Sojin Najeriya ta Kashe Mayaƙan ISWAP 38, ta Daƙile Hari a BornoShugaban Kasar Nijar ya Magantu Kan Yakin Iran da Isra'ila